Ministan tsaro a Amurka, Pete Hegseth ya buƙaci kasar Iran ta yi watsi da shirin mallakar makamin nukiliyar kasar cikin hanyar da za a iya tabbatarwa.
Ministan tsaro a Amurka, Pete Hegseth ya buƙaci kasar Iran ta yi watsi da shirin mallakar makamin nukiliyar kasar cikin hanyar da za a iya tabbatarwa.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
Asusun bayar da lamuni ga daliban Najeriya, a ranar Laraba ya ce za a fara kaddamar da shirin ne da daliban manyan makarantu na gwamnati, ban da na kudi.
Hukumar EFCC ya tabbatar da kame fitaccen ɗan daudu a Najeriya, Idris Okuneye da aka fi sani da Bobrisky a daren jiya Laraba 3 ga watan Afrilu a jihar Legas.
Hukumar yaki da cin hanci da yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) ta gabatar da jami'in kamfanin Binance a gaban kotu. Akwai zarge-zarge kan kamfanin.
Wani hoto da aka sanya a shafukan sada zumunta ya nuna Shugaba Bola Tinubu, Rabiu Musa Kwankwaso da Peter Obi. An yi iƙirarin cewa Obi ya durkusa a gaban Tinubu.
Yayin da hukumar NERC ta sanar da karin kudin wutar lantarki a Najeriya, an yi ta cece-kuce kan matsalar wutar da rashin ingancinta musamman a watan Ramadan.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi buda bakin da mambobin kungiyar yakin neman zaben shugaban kasa na jam'iyyar APC. Ya fadi girman aikin da ke gabansa.
An tafka babban rashi a masana'antar Nollywood bayan rasuwar shararren furodusa kuma darektan fina-finai, Frank Ogho Vaughan wanda ya ba da gudunmawa sosai.
An shiga mummanan yanayi bayan tsintar gawar wani dattijo mai shekaru 80 tare da matarsa a gidansu da ke birnin Abuja bayan wasu miyagu sun yi musu kisan gilla.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya rattaba hannu kan kudirin dokar ba dalibai bashi. Sai dai ba kowane dalibi ba ne zai ci moriyar wannan sabon shirin bada rancen.
Labarai
Samu kari