Gobara ta tashi a wani cocin ECWA a jihar Gombe. Wutar ta babbake wani sashe na cocin. Jami'an hukumar kashe gobara sun kai wa cocin dauki amma an tafka asara.
Gobara ta tashi a wani cocin ECWA a jihar Gombe. Wutar ta babbake wani sashe na cocin. Jami'an hukumar kashe gobara sun kai wa cocin dauki amma an tafka asara.
Babban bankin Najeriya (CBN) ya yi karin haske kan batun daina amfani da tsohuwar takardar kudi ta N100. CBN ya ce da tsohuwa da sabuwa dukkansu halastattu ne.
Za a ji yadda Hadimin Abba Kabir Yusuf ya yi hasashen dawowar Sanusi a 2023. Dama can ana tunanin idan Kwankwasiyya ta karbi mulki, abubuwa za su canza a Kano.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda ya yi magana kan matsalar rashin tsaron da ta dade tana addabar kasar nan. Ya bukaci gwamnati ta tashi tsaye.
Mai martaba Sarkin Kano, Muhammad Sanusi II ya ki yin magana kan masu hannu a tube shi daga sarautar Kano a 2020 inda ya ce ba su da wannan darajar.
CBN ya ci gaba da sallamar ma'aikata daga aiki musamman waɗanda suka yi aik< da tsohon gwamna, Godwin Emefiele, a wannan karon ma'aikata 300 za su koma gida.
A shafin Facebook, Tsohon ‘dan takaran gwamna ya yi ruwan kalamai kan sarautar Kano da Muhammadu Sanusi II, ya ce manyan yan siyasar Kano yawanci yayan Sarauta ne.
Tsohuwar gwamnatin Abdullahi Ganduje a shekarar 2020 ta tube Muhammadu Sanusi II daga kurajerar sarautar Kano wanda ake ganin siyasa ta shiga cikin lamarin.
Jagoran jam'iyyar NNPP mai mulkin jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso ya yi ƙarin haske kan abin da ya sani game da sake naɗa Sarki Nuhammadu Sanusi II.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya yi barazanar zai rahoton alkalin ɗa ya yi koƙarin hana naɗin Sarki Muhammadu Sanusi II gaban kungiyar gwamnoni NGF.
Kungiyar dattawan Arewa ta yi kira ga ƴan Najeriya su ci gaba da zama lafiya, kar su tada hankulansu kan abubuwan da ke faruwa a masarautar jihar Kano.
Labarai
Samu kari