Kotun Kolin Najeriya ta shirya yanke hukunci kan takaddamar rikicin shugabancin jam'iyyar ADC. Kotun Kolin za ta yanke hukuncinta a ranar Alhamis.
Kotun Kolin Najeriya ta shirya yanke hukunci kan takaddamar rikicin shugabancin jam'iyyar ADC. Kotun Kolin za ta yanke hukuncinta a ranar Alhamis.
Yayin da za a gudanar da bikin sallah karama daga Laraba, hukumar tsaron farin kaya ta DSS ta bawa musulmi shawarwarin kare rayukansu. Ta ce su bata bayanai
Ana cikin jimamin rasuwar fitacciyar jarumar Kannywood, Saratu Gidado da aka fi sani da Daso, an sanar da mutuwar wata jarumar Nollywood, Adejumoke Aderounmu.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar kai farmaki a maboyar wani kasurgumin shugaban 'yan ta'adda a jihar Zamfara. Sun hallaka dan ta'adda daya.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya ayyana ranar Juma'a, 12 ga watan Afirilun 2024, a matsayin ranar hutu ga ma'aikata domin bukukuwan karamar Sallah.
Wasu miyagun 'yan daba sun je har gida inda suka tafka ta'asa a gidsn tsohon gwamnan jihar Benuwai, Aper Aku. 'Yan daban a yayin farmakin sun kona gidan kurmus.
Daya daga cikin hanyoyin da musulmi suke gudanar da idi shine ta hanyar yawaita yin kabbara tun daga jajibirin Idi (bisa ga ganin wata) da kuma yin kwalliya.
Wata babbar kotu a jihar Kano ta sanya ranar da za ta gurfanar da tsohon gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje da matarsa kan zargin cin hanci.
Gwamnatin jihar Yobe ta ce ta kammala dukkanin wasu shirye-shirye ta bangaren tsaro a yayin da za a gudanar da bikin karamar Sallah daga gobe Laraba.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya damu matuka da tsadar kayan abinci kuma ya kuduri aniyar samar da abinci a farashi mai sauki, in ji ministan yada labaran sa.
Labarai
Samu kari