Gwamnatin Tarayya ta ayyana Juma’a, 1 ga watan Mayun 2026, a matsayin ranar hutu domin bikin Ranar Ma’aikata ta Duniya da jinjina wa jajircewar ma’aikata.
Gwamnatin Tarayya ta ayyana Juma’a, 1 ga watan Mayun 2026, a matsayin ranar hutu domin bikin Ranar Ma’aikata ta Duniya da jinjina wa jajircewar ma’aikata.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
Babbar Kotun Tarayya ta dauki mataki kan jarumar Nollywood, Halima Abubakar inda ta ci tararta N10m bayan ta ci mutuncin fitaccen Fasto Johnson Suleman.
An barke da murna bayan kasurgumin dan ta'adda da ya addabi jihohin Zamfara da Katsina, Dangote ya rasa ransa bayan artabu tsakaninsa da wani tsagi na 'yan bindiga.
Rundunar yan sandan Abuja sun cafke manyan yan fashin da suka fitini birnin tarayya Abuja da yawan fashi da makami da sace-sace. Dukkan barayin sun amsa laifinsu.
Mai alfarma sarkin musulmi, Alhaji Muhammad Sa'ad Abubakar na III, ya bayyana cewa babu wani rahoton ganin wata, za a cika azumi 30 a yi sallah jibi a Najeriya.
Majalisar wakilai ta damu da karin kudin wutar da gwamnatin tarayya ta yi. a ta duba lamarin da zarar sun dawo zaman majalisa a ranar 23 ga wata Afrilun 2024
Malam Idris ya samu dawowa Bauchi ne bayan ya shafe makonni yana gudun hijira sakamakon matsin lamba da yace ya samu wanda take barazana ga rayuwarsa.
Dole sai an cika azumi talatin a Najeriya saboda wata bazai bayana ba ranar Litinin, masana ilimin taurari. Sun gargadi 'yan najeriya akan yin sallah ranar Talata
Ana shirin gudanar da bukukuwan sallah a jihar Kano, rundunar ‘yan sanda ta bankado shirin wasu kungiyoyin addini da siyasa kan kawo tsaiko a zaman lafiyar jihar.
Mahukunta a ƙasar Saudiyya sun bayyana ranar Laraba, 10 ga watan Afrilu a matsayin ranar 1 ga watan Shawwal bayan cika azumi 30, sun ce ba a ga wata ba.
Labarai
Samu kari