Gobara ta tashi a wani cocin ECWA a jihar Gombe. Wutar ta babbake wani sashe na cocin. Jami'an hukumar kashe gobara sun kai wa cocin dauki amma an tafka asara.
Gobara ta tashi a wani cocin ECWA a jihar Gombe. Wutar ta babbake wani sashe na cocin. Jami'an hukumar kashe gobara sun kai wa cocin dauki amma an tafka asara.
Babban bankin Najeriya (CBN) ya yi karin haske kan batun daina amfani da tsohuwar takardar kudi ta N100. CBN ya ce da tsohuwa da sabuwa dukkansu halastattu ne.
Wata budurwa ta koka kan yadda wani kwandastan mota ya zo da sabon salon barkwanci suna tsaka da tafiya a bas, ta ce lamarin ya ba ta tsoro har ta kusa guduwa.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya yabawa Gwamna Abba Kabir da ƴan majalisar dokokin jihar kan wannan mataki da suka ɗauka na mayar da shi kan kujerarsa.
Sarkin Kano Muhammadu Sunusi II ya jagoranci sallar Juma'a a masallacin dake fadar gwamnatin Kano. Wannan na zuwa ne jim kadan bayan tabbatar masa da mulkin Kano.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya sanar da cewa gwamnatinsa za ta yafe kudin hawa jirgin kasan Abuja da zai kaddamar na wata biyu. Ministan Abuja, Nyesom Wike ne ya sanar
Ministar harkokin mata, Uju Kennedy-Ohanenye ta ba da tallafin kayan abinci da zannuwa da na karatu ga yan mata marayu 100 a jihar Niger domin tallafa musu.
Rundunar sojojin Najeriya ta samu galaba kan wasu masu garkuwa da mutane dake cin kasuwarsu a Abuja da jihar Oyo. An kama mutane hudu ciki har da mata guda 2.
Wani dan sanda a birnin trayya Abuja ya harbe wani mutum mai suna Onyechukwu Anene bayan hatsari da dan acaba. Dan sandan ya nemi su tafi caji ofis amma yaki.
Tsohon gwamna babban bankin Najeriya, Muhammadu Sanusi II ya karɓi takardar shaidar naɗa shi Sarkin Kano karo na biyu daga hannu Gwamna Abba Kabir.
A yayin da wani matashi ya bayyana yadda 'yan Najeriya za su iya shiga Tapswap a saukake, Nura Haruna Maikarfe ya gargadi mutane kan amfani da VPN a wayoyinsu.
Labarai
Samu kari