Wata daliba 'yar Najeriya da ta kammala karatunta a Ukraine ta rasa ranta sakamakon hare-haren Rasha. Dalibar ta rasu tana gab da karbar kwalin karatunta.
Wata daliba 'yar Najeriya da ta kammala karatunta a Ukraine ta rasa ranta sakamakon hare-haren Rasha. Dalibar ta rasu tana gab da karbar kwalin karatunta.
Babban Bankin Najeriya CBN ya soke lasisin wasu bankunan microfinance 46 daga 1 ga Yuli, 2026 saboda rashin cika ƙa’idojin aiki da doka ta tanada.
Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf ta haramta yin zanga-zanga a kan titunan Kano. Ta umarci jami'an tsaro su cafke masu yi.
Mazauna kauyen da wani Shafi’u Abubakar ya ƙona masallaci ana cikin sallar Asuba sun tabbatar da mutuwar mutum 11 kawo yanzu a Kano, an samu karin bayani a kai.
Najeriya ta bayyana karancin kudi a matsayin dalilin da ya sa ba ta nada jakadu zuwa kasashen waje ba, shekara guda bayan da Bola Tinubu ya karbi ragamar shugabanci.
Wata uwa da danta sun gamu da fushin hukumar bayan gurfanar da su gabanta da zargin satar kayan kamfani da suka tasamma miliyoyin naira a jihar Lagos.
Yayin da Bola Ahmed Tinubu ke murnar cika shekara ɗaya da hawa kan madafun iko, mun tattaro yanna Najeriya ta yi fama da matsalolin tsaro a shiyyoyi shida.
Kungiyar Inuwar Masarautar Bichi ta bukaci majalisae dokokon jihar Kano da ta sauya dokar da ta rushe masarautun jihar guda biyar da aka kirkiro a 2019.
Jami'an hukumar hana fasakwauri ta bayyana dakile yunkurin shigo da buhunhunan shinkafa 'yar waje akalla 6,467 ta iyakar Seme wanda ya kai tirela 10.
Fadar shugaban kasa ta musanta rahotannin da ke yawo kan cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai yi jawabi ga 'yan majalisun tarayya a ranar Laraba.
Rundunar ƴan sanda ta bayyaja cewa ba za ya kyale duk wanda ya yi yunkurin tayar da tarzoma a jihar Kano ba, ta ja kunnen masu shirin ɗauko hayar ƴan daba.
Labarai
Samu kari