Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta gamsu da hujjojin da hukumar EFCC ta shigar kan tsohon ministan wutar lantarki, Saleh Mamman kan damfarar N33.8bn.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta gamsu da hujjojin da hukumar EFCC ta shigar kan tsohon ministan wutar lantarki, Saleh Mamman kan damfarar N33.8bn.
Tsohon shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya ce an masa gurguwar fassara kan kiran Muhammadu Sansu da Sarkin Kano a wurin rantsar da Murtala Garo.
Mun tattaro kira na musammman ga Hukumar NEPA masu raba wutar lantarki musamman a yankin karamar hukumar Zaria daga bakin Sheikh Shuaibu Salihu Zaria.
Ministan Kudi ya ce gwamnatin Najeriya na shirin karbar bashin $2.2bn daga Bankin Duniya. A cewarsa babu kudin ruwa da yawa a kansa kuma za a biya a shekara 20.
Wani mummunan hatsarin mota da ya auku a jihar Kogi, ya jawo fasinjoji da dama sun rasa rayukansu. Hatsarin ya ritsa da wasu motocin bas ne da wata tirela.
yan sanda a jihar Legas sun kama wani matukin mota da tabar wiwi buhu 30 amma ya ce shi ma wani ne mai suna Ifeanyi ya dora masa kayan ya kai masa Ojo
Gwamnatin jihar Kwara ta aika tawaga ta musamman wadda ta dura kasuwar Mandate da ke Ilorin inda suka kwace naman shanu da aka yi fargabar na dauke da guba.
An shiga fargaba bayan 'yan bindiga sun yi garkuwa da fitaccen Fasto kuma shugaban cocin RCCG a jihar Oyo da sauran fasinjoji a mota a kan hanyarsu ta zuwa Legas.
Kungiyar kwadago ta kasa (NLC) ta jero sabbabin bukatu guda bakwai da ta ke sa a cika su a matakin gwamnatin tarayya, jihohi da kananan hukumomi.
Yayin da ake ci gaba da zaben fidda gwani a jihar Ondo na jam'iyyar APC, an bayyana zaben wanda bai kammala ba saboda wasu matsaloli masu ƙarfi a jihar.
Wasu almajirai mutum bakwai sun rasa rayukansu bayan rami ya fado musu a jihar Kebbi. Almajiran dai sun je debo kasa ne lokacin da lamarin ya auku.
Labarai
Samu kari