Wata daliba 'yar Najeriya da ta kammala karatunta a Ukraine ta rasa ranta sakamakon hare-haren Rasha. Dalibar ta rasu tana gab da karbar kwalin karatunta.
Wata daliba 'yar Najeriya da ta kammala karatunta a Ukraine ta rasa ranta sakamakon hare-haren Rasha. Dalibar ta rasu tana gab da karbar kwalin karatunta.
Babban Bankin Najeriya CBN ya soke lasisin wasu bankunan microfinance 46 daga 1 ga Yuli, 2026 saboda rashin cika ƙa’idojin aiki da doka ta tanada.
Wata kotun tarayya da ke zamanta a Kano ta ba da umarnin a fitar sa Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II, daga fadar Sarkin Kano ta Gidan Rumfa.
Wata babbar kotun jihar Kano ta hana jami'an tsaro na 'yan sanda, DSS da sojoji fitar da Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II daga fadar Sarki ko cafke shi.
Hukumar kula da wutar lantarki ta kasa (NERC) ta ce abokan huldarsa a kasashen ketare sun hana su kuɗin wutar da suka sha wanda ya kai $51m a shekarar 2023.
A ranar Jumu'ah da ta gabata yan bindiga sama da 300 suka kai hari garin Kuchi da ke jihar Neja suka kama mutane da dama. Yan bindigar sun zauna a garin.
Jami'an tsaro na 'yan sanda sun yi nasarar hallaka wasu mutum biyu da ake zargin masu garkuwa da mutanen ne a jihar Kogi. Sun kuma kwato makamai.
Gwamnan Katsina, Malam Dikko Radɗa ya roki gwamnatin tarayya ta agazawa jami'an tsaro da nagartattun makamai domin su tunkari matsalar tsaron jihar.
Kungiyar kwararrun ma'aikata a Arewacin Najeriya (NPF) ta roki Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero ya rungumi kaddara sauke shi da gwamnati ta yi.
Wasu lauyoyi, wadanda suka bayyana kan su a matsayin 'kungiyar lauyoyin Arewa' sun ba gwamnan Kano Abba Yusuf wa'adin awa 48 ya tsige Sarki Muhammadu Sanusi II.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana babban titin da gwamnatinsa ke ginawa daga Lagos-zuwa Calabar da alamar ci gaba ce da zai samar da aikin yi.
Labarai
Samu kari