Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aika da sako ga mambobin jam'iyyar APC kan zaben fitar da gwani. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su hada kawunansu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aika da sako ga mambobin jam'iyyar APC kan zaben fitar da gwani. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su hada kawunansu.
Yayin da ake shirin zaben 2027, wata kungiyar Tijjaniyya ta yi barazanar janye goyin bayanta ga Shugaba Tinubu idan ba a sako Sheikh Sani Khalifa Zaria ba.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya rantsar da sababbin kwamishinoni 2 na hukumar kidaya ta ƙasa gabanin fara taron majalisar zartarwa ta ƙasa a Aso Villa
Dakarun sojoji na 'Operation Whirl Punch' sun hallaka wasu hatsabiban 'yan bindiga hudu ciki har da kasurgumin ɗan ta'adda, Dogo Bangaje a jihar Kaduna.
Wani rikice ya barke a jami'ar Ibadan yayin da dalibai ke gudanar da zanga zanga kan karin kudin makaranta. Rundunar sojin da ke jamia'ar sun kama dalibai hudu.
Ministan wutar lantarki, Bayo Adelabu, a ranar Lahadi, ya bayyana cewa sama da gidaje 10,000 ne suka ci gajiyar tallafin abinci na gwamnatin tarayya a jihar Oyo.
Shugaban kungiyar ta NLC a Kogi, Kwamred Gabriel Amari ya bayyana karin kudin wuta da fashi da makami kan talakawan Najeriya. Ya bayyana haka ne a yau.
An yi kyakkyawar hadaka tsakanin gwamnatin tarayya da jihar Enugu inda aka fara noman rogo tare da sarrafa shi zuwa sinadarin man fetur. Yanzu shirin ya yi nisa.
Sakamakon karin kudin fito da masu depo-depo suka yi, kungiyar dillallan mai ta kasa, ta sanar da karin kudin man fetur a gidajen mai da ke fadin kasar.
Wani jigo a jam’iyyar APC a jihar Osun, Olatunbosun Oyintiloye ya roki ‘yan Najeriya su kara hakuri da yadda shugaban kasa Bola Tinubu ke mulkin Najeriya.
Rundunar yan sanda a jihar Delta ta tabbatar da kama masu garkuwa da mutane da dama dauke da makamai tare da wani matsafi dauke da gashin dan Adam.
Labarai
Samu kari