Duk da tulin bashin da ke wuyan Najeriya, Darektan bankin duniya ya ce ba a nan matsalar kasar ta ke ba. Mathew Verghis ya ce ya kamata a duba kudin shiga ne.
Duk da tulin bashin da ke wuyan Najeriya, Darektan bankin duniya ya ce ba a nan matsalar kasar ta ke ba. Mathew Verghis ya ce ya kamata a duba kudin shiga ne.
Tsohon Sakataren Gwamnatin Jihar Benue, Farfesa David Salifu, ya rasu bayan harbin bindiga da ya samu a wani hari da ake zargin 'yan bindiga ne suka kai.
Kungiyar kwadago ta caccaki gwamnati kan yi mata tayin N62,000 a matsayin mafi karancin albashi wanda ko kadan bai yi kusa da abin da ta nema ba.
Kungiyoyin kwadago sun yi fatali da tayin da gwamnati ta yi na biyan N62,000 a matsayin mafi karancin albashi ga ma'aikatan Najeriya. Za a iya komawa yajin aiki.
Gwamnatin tarayya ta kaddamar da jirgin farko na kaya daga tashar tsandauri ta Dala Inland da ke Kano zuwa tashar APM ta Apapa a Legas wanda minista Alkali ya yi.
Dr Isa Ali Ibrahim Pantami ya bayyana falolin dake tattare da watan Zul-Hijjah, watan da ake aikin hajji a cikinsa da kuma babbar sallah a kasashen musulmai.
Manyan dillan man man Najeriya, sun ƙaryata wannan rahoton cewa za a dawo sayar da litar fetur kasa da N300, yayin da suka bayyana abu 1 da zai tabbatar da hakan.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya mika mulkin jihar ga mataimakinsa domin tafiya kasa mai tsarki gudanar da aikin Hajjin 2024.
Ana cikin tsadar rayuwa gwamnonin jihohi sun kashe kudi kimanin N15b kan sayan motocin yan majalisar jiha. Jihohin sun hada da Gombe, Kano, Ondo da Kebbi.
Kungiyar SERAP da ke bibiyar tattalin arziki da tabbatar da yaki da cin hanci a Najeriya ta shigar da kara gaban kotu ta na neman bayanan basussukan gwamnati.
A mako mai zuwa ne Shugaba Bola Tinubu zai karbi ƙudurin sauya tsarin mulkin Najeriya zuwa 'gwamnatocin shiyya na Firimiya' duk da majalisa na adawa da shi.
Labarai
Samu kari