Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aika da sako ga mambobin jam'iyyar APC kan zaben fitar da gwani. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su hada kawunansu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aika da sako ga mambobin jam'iyyar APC kan zaben fitar da gwani. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su hada kawunansu.
Yayin da ake shirin zaben 2027, wata kungiyar Tijjaniyya ta yi barazanar janye goyin bayanta ga Shugaba Tinubu idan ba a sako Sheikh Sani Khalifa Zaria ba.
Ma'aikatan jinya mafi akasari a fadin duniya mata ne. Amma a cikin shekaru 40 da suka shude, an samu karuwar masu jinya da karbar haihuwa maza sau 10 a duniya.
Hukumar EFCC ta bayyana sababbin hanyoyi da 'yan yahoo suka kirkiro domin damfarar mutane. Babban daraktan hukumar ne Effa Okim ya bayyana haka a jihar Edo.
Rundunar ‘yan sandan jihar Legas ta fara farautar wani direban babbar mota da ya gudu bayan ya murkushe wata yarinya ‘yar shekara biyar har lahira a titin Iganmu.
Babban Fasto Iliya Babatunde Ayodele ya ba da fatawa ta rauhaniyya game da abin da ya ce zai inganta tattalin arzikin Najeriya karkashin Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Gwamnatin Najeriya ta bayyana kara harajin shigo da kayayyakin kasar waje Najeriya duba da yadda darajar Naira ta kara faduwa a kasuwar musayar kudade.
Tawagar jami’an tsaro da suka hada da mafarauta da suka bi bayan ‘yan bindigar sun yi nasarar ceto daliban 14 cikin 24 da aka sace a jami'ar Kogi.
Hukumar yaki da cin hanci ta ICPC ta gurfanar da wata mata mai suna Ramat Mercy Mba kan zargin satar saka hannun marigayi Abba Kyari domin yin damfara.
Magoya bayan Nyesom Wike, ministan babban birnin tarayya (FCT), sun gudanar da zanga-zangar nuna adawa da rusa gine-ginen majalisar jihar Rivers da ke Fatakwal.
Rahoto ya bayyana yadda wasu 'yan ta'adda suka yiwa jami'an tsaron Najeriya kisan gilla a jihar Enugu da ke Kudancin Najeriya. An bayyana matakin da ake dauka.
Labarai
Samu kari