Tsohon sanata mai wakiltar Kogi ta Yamma a majalisar dattawan Najeriya, Sanata Dino Melaye, ya yi maganganu kan shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu.
Tsohon sanata mai wakiltar Kogi ta Yamma a majalisar dattawan Najeriya, Sanata Dino Melaye, ya yi maganganu kan shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu.
Rai ya yi halinsa: Hafsatu Yusuf, matar da ta haifi 'yan biyar a Kano, ta riga mu gidan gaskiya sakamakon zubar jini bayan haihuwa a daren ranar Laraba.
Wata mota tayi hadari kusa da gadar 3rd Mainland, ‘yan cikin mota sun kone. Mazda KJA 699 GY ta kama ci da wuta a dalilin gangancin direba, wanda shi ya yi rai.
Kazamin rikicin da ke tsakanin jaruma, Halima Abubakar, da fitaccen fasto, Apostle Johnson Suleiman ya dauki sabon salo a yayin da jarumar ta yi magana mai karf
Ashe ‘Dan China Ya Yaudari Ummita ne a Kan Batun Shiga Addinin Musulunci. Kawar Marigayiyar tace Ummukulsum Sani tayi ta kokarin ta rabu da wanda ya kashe ta.
Aminu Ibrahim Daurawa yace Ummakulsum Buhari ta fadi masa cewa Gheng Quanrong ya musulunta, amma iyayenta sun hana su yin aure, har ya bata wasu shawarwari.
Kotu ta daure Mawaki da wasu mutane na tsawon shekaru 20 saboda laifin damfara. Alkalin da ya saurari wannan kara a Ilorin, ya zartar da hukuncin dauri a kan su
An Likita a asibiti a jihar Kwara da laifin kashe marasa lafiya. Idan Likitan ya kashe marasa lafiya ta hanyar allura, ya kan dauke motocinsu domin ya saida.
Kotu ta aika mata gidan kurkuku bayan ta amsa laifin hallaka Jikarta da hannunta saboda kishi, za a cigaba da sauraron wannan shari’a a ranar 4 ga watan Oktoba.
Sheikh Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum ya yi wa almajiransa bayanin harin da aka kai masu a ranar Laraba, 31 ga watan Agusta 2022 a masallacinsa da ke garin Bauchi
Wani matashi mai suna Abdullahi Sulaiman ya jingine aikin wani kamfani da ke birnin Lagos domin hukumomin kamfanin na hana shi sallah a duk lokacin da zai yi.
Mutane
Samu kari