Rundunar dakarun juyin juya halin Musulunci ta Iran ta kaddamar da hare-hare masu zafi kan Amurka da Isra'ila yayin da ake ci gaba da yaki a Gabas ta Tsakiya.
Rundunar dakarun juyin juya halin Musulunci ta Iran ta kaddamar da hare-hare masu zafi kan Amurka da Isra'ila yayin da ake ci gaba da yaki a Gabas ta Tsakiya.
Rai ya yi halinsa: Hafsatu Yusuf, matar da ta haifi 'yan biyar a Kano, ta riga mu gidan gaskiya sakamakon zubar jini bayan haihuwa a daren ranar Laraba.
Mun kawo jerin matasan da suka fi kowa kudi, suka shiga sahun Biliniyoyi. Seyi Tinubu da Obi Cubana ya shiga cikin wannan jerin domin sun mallaki Biliyoyi.
Mawakin nan Habeeb Okikiola ya yi raddi ga masu sukarsa saboda ya na goyon bayan jam’iyyar APC. Portable ya ce yana da kyau a san mutum, a san shi da aikin sa.
Za a ji labari wani kamfani a kasar Chile ne aka aikawa ma’aikaci kudin da ya nunka albashinsa sau 268, tuni ma’aikacin ya rubutawa kamfanin takardar murabus.
Kamfanin Kaduna State Market Development and Management Company ya ce gwamnati ta yafe karbar N500, 000 a matsayin kudin bada wurin yin sallar idi a jihar.
Ana lissafin Alhaji Aliko Dangote da Mike Adenuga sun mallaki dukiyar da ta kai Dala biliyan 20. Sun tara abin da sai an tattara 30% na 'yan kasar ba su da shi,
R-Kelly zai shafe shekara 30 a gidan maza, kotu ta zama gatan yara da ‘yan matan da R-Kelly ya rika kwanciya da su, ko ya yi sanadiyyar da aka yi lalata da su.
Budurwar nan da ta kitsa labarin ‘Yan bindiga sun yi garkuwa da ita, ta gurfana a gaban kotu. Ameerah Sufyan ta amsa laifuffukan da ake zargin ta da aikatawa.
Za a ji cewa wani Bawan Allah ya shiga halin ha’ula’i a sakamakon gano asirin matarsa, yana zargin cewa ta na bin wasu mazajen alhali ta na gidan aure, da yara
Za a j ribar da Attajirin Duniyan ya samu a rana guda, ta zarce gaba daya abin da Aliko Dangote ya tara. Duk nahiyar Afrika kuwa, har gobe babu mai kudi irin sa
Mutane
Samu kari