Gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas, ya zabi wadda za ta yi masa mataimakiya a zaben shekarar 2027. Gwamna Kefas ya zabo babbar jigo a jam'iyyar APC.
Gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas, ya zabi wadda za ta yi masa mataimakiya a zaben shekarar 2027. Gwamna Kefas ya zabo babbar jigo a jam'iyyar APC.
Wani fasto yace ga garin ku nan bayan ya shafe kwana arba'in yana azumi. Faston yayi ƙoƙarin kwaikwayon azumin da aka ce Yesu Almasihu yayi ne a cikin bible
Jama’a sun tofa albarkacin bakunansu bayan bayyanar bidiyon wata kyakkyawar yarinya karama tana rawa. Yanayin shiga dca kyawun yarinyar ya matukar burge mutane.
Magidancin nan mai mata uku da yara 18 wadanda hotunansu suka yi fice a shafukan soshiyal midiya a lokacin Sallah, Mallam Suleiman ya magantu a kan iyalin nasa.
Mun kawo jerin matasan da suka fi kowa kudi, suka shiga sahun Biliniyoyi. Seyi Tinubu da Obi Cubana ya shiga cikin wannan jerin domin sun mallaki Biliyoyi.
Mawakin nan Habeeb Okikiola ya yi raddi ga masu sukarsa saboda ya na goyon bayan jam’iyyar APC. Portable ya ce yana da kyau a san mutum, a san shi da aikin sa.
Za a ji labari wani kamfani a kasar Chile ne aka aikawa ma’aikaci kudin da ya nunka albashinsa sau 268, tuni ma’aikacin ya rubutawa kamfanin takardar murabus.
Kamfanin Kaduna State Market Development and Management Company ya ce gwamnati ta yafe karbar N500, 000 a matsayin kudin bada wurin yin sallar idi a jihar.
Ana lissafin Alhaji Aliko Dangote da Mike Adenuga sun mallaki dukiyar da ta kai Dala biliyan 20. Sun tara abin da sai an tattara 30% na 'yan kasar ba su da shi,
R-Kelly zai shafe shekara 30 a gidan maza, kotu ta zama gatan yara da ‘yan matan da R-Kelly ya rika kwanciya da su, ko ya yi sanadiyyar da aka yi lalata da su.
Budurwar nan da ta kitsa labarin ‘Yan bindiga sun yi garkuwa da ita, ta gurfana a gaban kotu. Ameerah Sufyan ta amsa laifuffukan da ake zargin ta da aikatawa.
Mutane
Samu kari