Jam'iyyar adawa ta ADC ta bukaci hukumomin Najeriya da su gaggauta cafke Nafiu Bala Gombe kan ikirarin cewa ya daura sunayen 'yan takara a shafin hukumar INEC.
Jam'iyyar adawa ta ADC ta bukaci hukumomin Najeriya da su gaggauta cafke Nafiu Bala Gombe kan ikirarin cewa ya daura sunayen 'yan takara a shafin hukumar INEC.
Abraham Foxman da ya shahara da goyon bayan Isra'ila kan kisan kare dangi a Gaza, mai kare Yahudawa a duniya ya mutu. Foxman ya yabawa Trump kan yakin Iran.
Legit Hausa ta tattara wasu abubuwa biyar da ya kamata ku sani game da shari'ar Murja Ibrahim Kunya, da hukuncin kotu a yau Talata na yi wa Murja gwajin kwakwalwa.
An kadu matuka a wani biki yayin da aka kama wata mai rabon abinci da laifin satar abincin da ma'auratan suka siya don rabawa baki, inda aka kira mata 'yan sanda.
Daya daga cikin attajiran Najeriya, Abdul Samad Rabiu, ya yi asarar dala biliyan 2.7, sakamakon garambawul da gwamnatin Najeriya ta yi a fannin kudin kasar.
Shugaban kamfanin Meta, Mark Zuckerberg yanzu ya zama mutum na hudu a jerin attajirai a duniya, inda ya zarce wanda ya kafa Microsoft, wato Bill Gates.
A yayin da wasu ke kukan wahalar dawainiya da iyali, wani matashi ya shirya angwancewa da mata uku a rana daya. Za a yi shagalin bikin a Kwande, jihar Benue.
Mijin Layla Ali Othman, Yusuf Adamu Gagdi, ya yi barazanar maka kawarta Sadiya Marshall a kotu saboda bata suna, a shafin X ya bayyana haka a ranar Litinin.
Dr Yusuf Adamu Gagdi PhD., OON ya yi turawa matarsa, Layla Ali Othman sako na musamman, yana fatan duk wani aheri a rayuwa a ranar murnar cikar ta shekara 38.
Duk da cewa kun riga kun san manyan limaman Masallacin Harami, watakila ba ku san bayanai game da tsaffin limaman masallacin ba, da irin ayyukan da suke gudanarwa.
Akalla 'yan mata, zawarawa da marasa galihu 300 ne aka aurar da su ga masoyansu wanda gwamnatin jihar Kebbi ta dauki nauyin yi, bayan kashe sama da naira miliyan 21.
Mutane
Samu kari