A labarin nan za a ji cewa shugaban kasa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya aika wa majalisar wakilai bukatar a gaggauta gyara kundin tsarin mulkin Najeriya.
A labarin nan za a ji cewa shugaban kasa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya aika wa majalisar wakilai bukatar a gaggauta gyara kundin tsarin mulkin Najeriya.
Abraham Foxman da ya shahara da goyon bayan Isra'ila kan kisan kare dangi a Gaza, mai kare Yahudawa a duniya ya mutu. Foxman ya yabawa Trump kan yakin Iran.
Wani dan asalin jihar Katsina da aka bayyana sunansa da Labahani ya tsinci waya kirar iPhone 13pro Max, da kudinta ya haura naira miliyan daya ya mayar wa mai ita.
Bidiyon wata yarinya yar makaranta ya dauki hankula, bayan an nuna ta tana yin sallah a kan hanya. Yarinyar ta yi amfani da jakarta a matsayin tabarma.
Labari da dumi-dumi ya zo a game da 'yanuwan Nabeeha Al-Kadriyah da ke hannun 'yan bindiga. Dangin wadannan 'yan mata da aka dauke sun tabbatar da fitowarsu.
Legit tayi hira da malamin musuluncin da yake koyar da Al-Kur’ani ga kurame. Ustaz Yasir Sulaiman Kofa ya shaida mana yadda suke aiki da kalubalen da ke gabansu.
Allah ya yi wa mai martaba Sarkin Sankera, Abu King Shuluwa rasuwa a asibitin tarayya da ke Makurdi, jihar Benue. Sarki Shuluwa ya rasu yana da shekaru 79 a duniya.
Za a ga jerin wasu mutane wadanda saura kiris a kashe a lokacin juyin mulkin farko. A cikinsu akwai gwamnan tsohuwar jihar Kaduna Sir Kashim Ibrahim
Daga sanar da cewa matatar man Dangote ta fara aiki, wasu sassa uku na rukunin kamfanonin ya samu karuwar daraja ta naira biliyan 513.69 a ranar Litinin.
Daya daga cikin hamshakan attajiran Najeriya, Adebayo Ogunlesi, ya zama daya daga cikin hamshakan attajiran Najeriya da na Afirka bayan ya mallaki dala biliyan 2.3.
Wata matar aure mai suna Sa'adatu Ayuba ta nemi kotu ta datse igiyar aurenta na shekaru 27 saboda mijinta Jalija ya daina biya mata bukata a kwanciyar aure.
Mutane
Samu kari