Latest
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya sanar da sauya shekarsa daga APC zuwa SDP. El-Rufai ya fadi dalilan barin jam'iyyar da ya sa hannu aka kafa ta.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai ya sanar da ficewarsa daga jam'iyyar APC zuwa SDP. 'Yan Najeriya sun bayyana ra'ayoyinsu.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya sha alwashin hada kan 'yan adawa domin ruguza APC a Najeriya. tsohon gwamnan ya ce zai hada kan 'yan adawa.
A ranar Litinin, 10 ga watan Maris ne tsohon gwamnan APC, Nasir El-Rufa'i ya bayyana ficewa daga jam'iyya mai mulki, ya ce ba zai iya cigaba da zama a jam'iyyar ba.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka wani tantirin shugaban dabar 'yan bindiga a jihar Zamfara. Sojojin sun hallaka shi ne yayin wata arangama.
Kamfanin man fetur na kasa (NNPCL) ya dauki matakin daina sayar da danyen man fetur ga matatun cikin gida a Najeriya. Wannan matakin zai sa fetur ya yi taada.
Dakarun sojin Najeriya sun yi nasarar kashe wani dan bindiga da ya shahara da kona gidaje da garkuwa da jama'a a Katsina. Soji sun yi raga raga da Yusuf Gwamna.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya bayyana cewa 'yan kasar nan da ke magana kan Natasha ba su da masaniya a kan al'amuran majalisa.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna Nasir El-Rufa'i ya sauya sheka daga APC zuwa SDP. Wasu na hannun damansa sun ce dama akwai alamar hakan kuma ba sa mamaki.
Masu zafi
Samu kari