Latest

Ka re kai: Dattawan Arewa sun goyi bayan TY Danjuma
Ka re kai: Dattawan Arewa sun goyi bayan TY Danjuma
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

Mataimakin sakatarenmajalisar dattawan al'ummar kabilar Yarbawa mai suna Alhaji Suleiman Salami ya baiwa 'yan Najeriya musamman yan kabilar sa da cewa kar su sake su bar tsaron dukkan rayuwar su ga jami'an tsaron kasar.