Latest

A nemi wata ranan Laraba – Sarkin Musulmi
Breaking
A nemi wata ranan Laraba – Sarkin Musulmi
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

Mai alfarma Sarkin Musulmi kuma shugaban majalisar al’amurorin sharia ta koli, Alhaji Muhammadu Sa’ad Abubakar, yayi kira ga daukacin al’umma Musulmi su nemi watan Ramdana ranan Laraba, 15 ga watan Mayu, 2018.,