Latest
Gwamnan jihar Kwara Abdulfatah Ahmed ya kuma sukar masu danganta shi da Shugaban majalisar dattawa Bukola Saraki ga lamarin fashin da yayi sanadiyan rasa rayuka a Offa. Gwamnan yayi Allah wadai da lamarin a lokacin wata hira.
Wanda ake karar yace sam bai san dalilin da yasa matar tasa take san rabuwar aurensu ba, amma shi tabbas yana son zama da matarsa, sai dai bai san me yasa ta shafe sama da shekara daya tana zaune a gidan iyayenta ba, bayan matsala
Hassan Olawale ya shiga cikin mawuyacin hali ne biyo bayan maganin da likitar bogin ta bashi bisa larurar da ta ke damunsa, in da yake karbar magani a wani asibiti mai zaman kansa dake yankin Ibara a cikin garin Abeokuta
Shugaban kungiyar sabuwar APC na kasa, Buba Galadima ya caccaki shugabannin jam’iyya mai mulki, inda ya bayyana su a matsayin bayi dake kokarin rufe ubangidansu a waje. Ya yi Magana a jiya da daddare a shirin siyasa a yau.
'Yan sandan jihar Kebbi sun ceci wata mata mai juna biyu, Hajiya Sadiya Tsoho, daga wata maboyar masu garkuwa da mutane a jihar. Mai magana da yawun hukumar, DSP Mustapha Suleiman, ya tabbatar da hakan a ranar Lahadin nan data...
Rundunar yan sandan jihar Niger sun kama wasu yan fashi biyu da suka kai hari ga ayarin motocin dake dauke da kayayyaki daga kasuwar Kokongi ta hanyar kauyen Wawa dake karamar hukumar Borgu dake jihar ta Niger.
Babban Sakataren hukumar ne Augusta Ogakwu ne ya bayyana haka cikin wata takarda da ya aikewa kwamishinonin hukumar. Ya kara da cewa matakin da su ka dauka ya biyo bayan tataunawa da masu ruwa da tsaki akan harkar
A jiya ne shugabannin Kabilar Igbo dake jihar Bayelsa suka karyata jita - jitar da ake yadawa na cewar sun tsayar da tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar a matsayin dan takarar shugaban kasar su a shekarar 2019...
Za ku ji cewa sabon Shugaban kasar Malaysia mai shekaru 93 zai daure tsohon Shugaban kasar Rasak bisa dukkan alamu. Dama tun kwanaki sabon shugaban kasar ya hana Najib Razak fita daga Malaysiya ya kuma tsige na-kusa da shi.
Masu zafi
Samu kari