Latest

Kwankwaso tamkar ciwon kansa ne a gare ni Gwamna Ganduje
Breaking
Kwankwaso tamkar ciwon kansa ne a gare ni Gwamna Ganduje
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

Gwamnan jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya kwatanta tsohon gwamnan jihar kuma Sanata a majalisar dattijan Najeriya, Dakta Rabi'u Musa Kwankwaso da matsayin ciwon daji watau kansa. Haka zalika gwamnan jihar ya bayyana cewa

Ina nan a PDP daram-dam – Atiku Abubakar
Ina nan a PDP daram-dam – Atiku Abubakar
Siyasa
daga  Mudathir Ishaq

Duk wata jita-jitar da ake na wai Atiku ya fice daga jam’iyyar PDP, babu gaskiya a cikinsa domin kuwa yana nan cikin jam’iyyar PDP daram-dam. Watanni biyu da suka wuce, Atiku Abubakar ya karade kasar nan domin ganawa gami da tuntu