Latest
Fadar shugabann kasa ta bayyana cewa rundunar Sojin Najeriya ta tabbatar da takardun makarantar shugaban kasa Muhammadu Buhari sun bace bat! Kamar yadda kaakakin shugaban kasa, Femi Adesina ya bayyana, inji rahoton LEGIT.com
Majiyar LEGIT.com ta ruwaito Sanatan na cewa El-Rufai na yakarsa ne domin ya gaje kujerar Sanatan da yake kai, idan ya kammala wa’adin mulkinsa kamar yadda yawancin gwamnonon Najeriya suke yi, inda suka mayar da majalisar dattawa
Majalisar koli ta addinin musulunci a Najeriya watau Jama’atu Nasril Islam (JNI) ta nuna shakkun ta akan tabbacin gano gawar Janar Alkali a cikin wani kabari da jami'an sojin Najeriya suka ce sun yi a ranar Juma'ar da ta gabata. M
Wata kungiyar siyasa, "Operation Deliver Your Unit (ODYU), ta ce shugaban kasa Muhammadu Buhari zai kayar da dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar, a jihar sa ta haihuwa, Adamawa. Kungiyar ta yi ikirarin yin a
Wasu da ake tunanin masu satar mutane ne dauke da muggan makamai sun sace wasu malaman addinin kirista biyar mata a karamar hukumar Issele-Uku, dake a jihar Delta dake a yankin kudu maso kudancin Najeriya. Kamar dai yadda muka sam
Tarihin Najeriya, kamar na kowacce kasa a duniya, na cike da abubuwa daban-daban, wasu na burgewa, wasu na ban dariya, wasu kuma na ban haushi. A yau jaridar legit.ng ta kawo maku jerin wasu manyan 'yan ta'adda 10 da tarihi zai ci
Mun samu cewa kimanin rayukan Mutane 6 ne suka salwanta da suka hadar da wani jami'in dan sanda yayin da 'yan Baranda suka kai wani mummunan hari kauyen Gurbin Bore dake karamar hukumar Zurmi a jihar Zamfara a ranar Juma'a.
Hukumar Hizbah dake da alhakin tabbatar da da'a a tsakanin al'umma ta jihar Kano dake a Arewa maso yammacin Najeriya ta sanar da samun nasarar cafke wani kasurgumin kwarto da ya shahara wajen yin lalata da matan aure. Daya daga ci
Shugaban hukumar gwamnatin tarayya dake kula da harkokin jigilar matafi na jirgin kasa watau Nigeria Railway Corporation, NRC, mai suna Fidet Okhiria, ya sanar da tsayar da ayyukan jigilar matafiyan daga garin Kaduna zuwa Abuja ha
Masu zafi
Samu kari