Latest

Matasa 2 sun yanke kan dan shekara 10 a Lagas
Matasa 2 sun yanke kan dan shekara 10 a Lagas
Labarai
daga  Aisha Musa

Kakakin ‘yan sandan jihar Legas, CSP Chike Oti ne ya sanar hakan a a ranar Laraba, 28 ga watan Nuwamba, inda ya ce jami’ansu masu yaki da garkuwa da mutane ne suka cafke matasan a ranar Talatar da ta gabata da misalin karfe 8:30.

PDP ta kafa kwamitin kamfen din Atiku
Breaking
PDP ta kafa kwamitin kamfen din Atiku
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

Jam'iyyar adawa ta PDP ta rantsar da kwamitin yakin neman zaben shugaban kasa karkashin jagorancin shugaban majalisar dattijai, Sanata Bukola Saraki, yau, Alhamis a Abuja. Dan takarar shugaban kasa a karkashin inuwar jam'iyyar PDP