Latest
Da yake zantawa da jaridar INDEPENDENT a garin Asaba malamin yace Najeriya tafi karfin a kafa mata irin wannan doka. Yayi kira ga jama’a da suyi watsi da batun da wasu ke fadi na cewa akwai yinkurin musuluntar da Najeriya, wannan
Farfesa Jonathan Little wanda ke koyarwa a Jami’ar Burtaniya ta Kwalombiya (UBC) a sashen lafiya da motsa jiki shine ya wallafa wata takarda inda yake nunin cewa abinci mai kitse sosai da kuma karanci sinadarin carbohydrate yana t
Jana’izar dai an farata salun alun inda kuma rikici ya barke daga baya a daidai lokacin da wani gungun matasa suka farma wadanda ke hanyar zuwa jana’izar.
A ranar Asabar, 27 ga watan Afrilu, dan takarar gwamnan jihar Kano a karkashin inuwar jam'iyyar PDP a zaben da aka kammala, Abba Kabir Yusuf (Abba Gida-Gida), ya kai wa babban shehun darikar Tijjaniya, Sheikh Dahiru Usman Bauchi
Za ku ji abubuwan da su ka faru a wajen taron yaye ‘Daliban Jami’ar ABU. Dangote ya ci taro wajen bikin Yaye ‘Daliban ABU Zaria. Jami'ar ta dai yaye 'dalibai sama da 15,000 a wannan shekarar.
Mai magana da yawun bakin shugaban kasa, Garba Shehu, yayi irin wannan jawabi inda ya karyata cewa za a samu wani bacin lokacin kafin a karawa ma’aikata albashi. Shehu yace a Watan Afrilu masu aikin gwamnati za su ga canji.
Yayin wani wasa da aka tashi kunnen doki tsakanin kungiyar kwallon kafa ta Inter Milan da Juventus a gasar Serie A ta kasar Italiya, dan wasa Cristiano Ronaldo, ya zura kwallo ta 600 cikin koma a fagen kwallon kafa ta kungiya.
Mai nadin sarautar gargajiya ta garin Kujama da ke karkashin karamar hukumar Kajuru a jihar Kaduna, Alhaji Idris Gunderi ya ce Barayi sun yi awon gaba da fiye da shanu 74,000 cikin tsawon shekaru hudu da suka gabata a fadin jihar.
Gwamnatin kasar Iran ta yaba ma gwamnatin Shugaban kasa Muhammadu Buhari da ta bari tawagar likitoci daga waje suka duba Sheikh Ibrahim El-Zakzaky, Shugaban kungiyar yan Shi’a na Najeriya da matarsa.
Masu zafi
Samu kari