Latest
Rahotanni sun kawo cewa Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai ya shirya tsaf domin gabatar da jerin sunayen sabon majalisarsa a gaban Majalisan dokokin jihar.
A cikin watanni shida, Janairu zuwa Yuni 2019, gwamnatin Najeriya ta biya sama da naira biliyan 7 a matsayin alawus ga jakadodi 26 wadanda sun dade da ritaya amma suka ci gaba da aiki wuraren a kasar waje ba bias ka’ida ba.
Da safiyar yau Talata, 2 ga watan Yuli 2019, mun kawo muku rahoton cewa masu garkuwa da mutane sun sako surukin dogarin shugaba Muhammadu Buhari wanda ya kasance magajin Daura, Alhaji Musa Umar.
Wasu kauraye a Borong dake a karamar hukumar Demsa ta jihar Adamawa sun hallaka wani angon gobe da abokanshi guda bakwai sa’annan suka jefa gawawwakinsu cikin rafi
Wata mata mai suna Misis Edith Obieme ta bukaci wata kotu dake birnin Legas akan ta raba auren dake tsakaninta da mijinta mai suna Mista Kingsley, wanda suka shafe shekara biyu suna tare, matar ta bayyanawa kotu cewa ta sha...
Majiyar Legit.ng ta ruwaitoshi likitan yana cewa idan mutum ya yi kwanciyar ruf da ciki, sa’nnan ya dogara gwiwar hannunsa a kasa, hakan zai karkata kwanciyar kashin bayansa, tare da takura ma tsokar baya, wanda hakan ka iya kawo
Legit.ng ta ruwaito wata sanar daga dake dauke da sa hannun daraktan watsa labaru na ma’aikatar kiwon lafiya, Boade Akinola ta bayyana cewa shugaba Buhari ya rusa majalisar gudanarwar hukumar ta NHIS.
An sa hannu a kan kudirin karin albashi, amma tun da a ka sa hannu a kan wannan doka, har yanzu a na ta samun cikas iri-iri don haka a ka nemi Buhari ya gaggauta biyan kowa N30, 000 a duk wata.
Za ku ji yadda Gwamnan Jihar Kaduna Nasir El-Rufai zai nada manyan Kwamishinoni da mukarrabai. Tsakanin yau ko gobe za a ji sunayen Kwamishinonin El-Rufai a Kaduna.
Masu zafi
Samu kari