Latest
CSP Fika dan sanda ne da ya bayar da rayuwarsa domin ya yaki 'yan kungiyar Boko Haram, saboda tsabar kishin yankinsa ne yasa ya nemi ayi masa canjin wajen aiki ya koma jiharsa, domin ganin ya kawo karshen 'yan ta'addar Boko Haram.
A wani tafsiri da Marigayi Sheikh Dr. Abubakar Mahmud Gumi (Allah ya gafarta masa) da jimawa an jiyo muryar Malamin yana magana akan hukuncin wanda ya ce an yiwa annabi sihiri. Shahararren Malamin ya ce, "Kowanne littafi dake...
A kowanne shekara kwamitin Hukumar Raya Al'adu Ta Majalisar Dinkin Duniya UNESCO ta kan zauna a watan Yuli domin zaben fittatun wurare masu ban sha'awa da kuma alaka da al'adun bil adama ko dabobi a fadin duniya saboda darajarsu g
Wani malamin addinin musulunci mai suna Ganiyu Salami ya kai karar matarsa Halimatu Kotun Gargajiya ta Igando dake Legas, inda yake neman a raba aurensu wanda ya kai shekara 40 yanzu a sakamakon barazanar halaka shi da kuma rashin
Tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan, a ranar Alhamis, 18 ga watan Yuli, ya ce al'ummar Najeriya su sha kurumin su tare da bayar da tabbacin samun aminci da kwanciyar hankali a yayin da tsaro zai inganta nan ba da jimawa ba.
Askarawan hukumar tabbatar da shari’an Musulunci a jahar, watau Hisbah ta sanar da kama wasu mutane 36 dake aikata munanan ayyuka a jahar, daga ciki akwai mata masu zaman kansu 19, maza yan giya 17.
A cikin makon nan Rabiu Kwankwaso ya ziyarci tsohon Shugaban Jam’iyyar PDP da a ka yi wa rasuwa a makon nan. Bayan nan Kwankwaso ya kai ziyara gidan Marigayi Alhaji Abdullahi Mai Rago.
A karshe, jarumar ta shawarci 'yan uwanta 'yammata da su kasance nagari, masu hakuri a duk yanayin da suka tsinci kansu a cikin rayuwar aure. Wasu masu sharhin fina-finai sun bayyana cewa shirin fim din 'kwadayi da buri' ya yi dai
A yau Alhamis 18 ga watan Yuli 2019, yan sanda sun gurfanar da wani direban adai daita sahu mai suna Azeez Adepoju mai shekaru 32 a gaban kotun majistire dake a Yaba jihar Legas a bisa zarginsa da satar Keke Napep guda biyar
Masu zafi
Samu kari