Latest

Hukumar DPR ta rufe gidajen mai 25 a Kano
Hukumar DPR ta rufe gidajen mai 25 a Kano
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

Jagoran mai suna Musa Tambawal ya shaidawa manemna labarai cewa gidaje man da aka rufe an same su ne da laifin bayar da mai ba bisa ka’ida ba, rashin lasisin sayar da man da sauran wasu laifuka da dama.