Latest
Gidauniyar Al-Thaqalayn wacce ta kasance bangare guda na kungiyar Shi’a ta bayyana kungiyar Islamic Movement in Nigeria (IMN) wacca Sheikh Ibraheem El-Zakzaky ke jagoranta a matsayin na jabu.
A wata hira da aka sanya a shafin yanar gizo na Youtube, ta nuna yadda wata mata take bambamin fada akan karin auren da mijinta yayi. Matar wacce ake kyautata zaton mijin nata ya auri mai aikinta bayan ta tafi kasar Saudiyya aiki.
A yau 28 ga watan Dhul Qa'adah, 1440 bayan hijran manzon Allah (SAW) daga Makkah zuwa Madina, Legit.ng a kawo muku falalar kwanaki goman farko a cikin watan Dhul Hajji da ake tunkara da kuma ayyukan ibadan da zaku iya yi domin rib
'Yan ta'addan kungiyar Boko Haram sun kai hari a kauyen Jakana da ke karamar hukumar Konduga na jihar Borno a daren jiya kamar yadda wasu jami'an tsaro na sa kai tabbatar. An ce harin ya faru ne misalin karfe 6.30 na yamma a kan t
Ga jerin wasu abubuwa goma da ya kamata duk wani miji ya guji furtasu ga matarsa, saboda mata dan karamin abu kan iya sanya su cikin damuwa:
Hoton wanda Peter Lik ya dauka a shekarar 2014 ya bar tarihi sosai, yayin da aka sayar da shi akan kudi dala miliyan shida da dubu dari biyar ($6.5m), inda kudin ya kai sama da naira biliyan biyu (N2b) a kudin Najeriya...
An samu mutuwar kananan yara guda 11, tare da wasu guda 1, 732 da yanzu haka suke kwance a asibitoci daban daban a duk fadin jahar Gombe sakamakon rashin isashshen abinci mai gina jiki
Babbar Jam’iyyar hamayya a Najeriya ta PDP ta samu gagarumar nasara a gaban kotu jiya. A Ribas Clifford Edanuko ya janye kara, eannan ya sa kotu ta tabbatar da Wike a matsayin wanda ya yi nasara.
Shahararriyar tauraruwar fina finan Kannywood, Rahama Sadau za ta goga kafada da kafada da wasu fitattun yan fim don turanci na Najeriya, watau Nollywood a wani sabon Fim da zasu fito a ciki mai suna MTV Sugar Naija 4.
Masu zafi
Samu kari