Latest

An kama 'yan banga 5 bisa laifin kisar Ibrahim Ibrahim
Breaking
An kama 'yan banga 5 bisa laifin kisar Ibrahim Ibrahim
Labarai
daga  Aminu Ibrahim

Rundunar 'yan sandan Najeriya reshen jihar Neja ta kama mambobin kungiyar 'yan banga biyar a garin Kontagora da ake zargi da laifin azabtar da wani bawan Allah har sai da ya mutu abinda 'yan sandan suka ce zalunci ne. Mutum uku ci