Latest
Kazalika, karin wasu mutane 12 sun samu rauni yayin ziyarar gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umar Zulum, a zuwan da ya yi domin ganawa da mazauna sansanin 'yan asalin Najeriya a niyyarsa ta son dawowa da su gida. "Muna da ada
A kodayaushe dai na Allah basu karewa a cikin al'umma. Komai kaurin suna da ake fadi a kan wani aiki, sai ka ga Ubangiji ya saka nagari a ciki. Duk da aikin addini kuwa ko yi wa addini hidima ba a danganta shi da irin aikin da mu
Rundunar Sojan saman Najeriya, NAF, ta bayyana cewa jiragenta sun tarwatsa wata sansanin mayakan kungiyar ta’addanci na ISWAP, wani tsagen tawariyya daga kungiyar Boko Haram, dake jahar Borno.
Rundunar 'yan sandan jihar Osun a ranar Litinin sun damke wata mata da hannayen mutum a garin Ikire. Kakakin rundunar 'yan sandan jihar Osun, Mrs Folashade Odoro ta tabbatar da kamen. Kamar yadda jaridar Daily Trust ta ruwaito, Od
Mun ji cewa an samu mummunar baraka tsakanin NSA da Abba Kyari a Gwamnatin Tarayya. Rikicin cikin-gidan ya raba kan Hadimin Shugaban kasa Buhari da Abba Kyari.
Babachir Lawal, tsohon sakataren gwamnatin tarayya ya kwatanta jam'iyyarsa ta APC a matsayin kungiya mai cike da abubuwan ban dariya. A yayin zantawa da manema labarai, Lawal ya ce Adams Oshiomhole, shugaban jam'iyyar APC ta kasa
Babban mai bada shawara ta musamman ga shugaban masa Muhammadu Buhari a kan yada labarai, Garba Shehu, ya danganta karuwar rashin tsaro a kasar nan da rikicin Libya. Ya ce hakan ne ke sa shigowar makamai kasar nan.
Barazanar da gwamnatin jahar Kano ta yi na kama fitaccen jarumin fina finan Kannywood Adam A Zango idan har ya shiga jagar Kano ya bar baya da kura, sakamakon zuwa yanzu abokan aikin Zango yan Fim sun yi tir da wannan barazana.
Ministan sadarwa da tattalin arzikin zamani, Dakta Isa Ali Pantami, a ranar Litinin ya ki yin tsokaci kan barazanar da shugaban kungiyar Boko Haram, Abubakar Shekau, yayi masa.
Masu zafi
Samu kari