Latest
Shugaba Muhammadu Buhari ya bada umurnin sanya dokar hana fita gaba daya a jihar Kano na tsawon makonni biyu fari daga yanzu. Buhari ya bayyana hakan ne a jawab
Dan tsohon mataimakin shugaban kasa, Mohammed Atiku Abubakar, ya sanar da cewar ya warke daga cutar Coronavirus, bayan ya shafe tsawon kwanaki 40 yana fama.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya tsawaita dokar hana fitar da ya kakabawa al'ummar birnin tarayya Abuja, jihar Legas da jihar Ogun, da tsawon mako daya daga.
A Ranar Juma’a Hukumar ICPC ta tattara gidaje, da makarantun tsohon Jami'in JAMB. ICPC ta karbe gidajen Dibu Ojerinde bayan an gano kadarorinsa sun yi yawo.
Dazu nan wuta ta ci gidan man NNPC ana tsakiyar fama da annobar COVID-19. Gobarar nan ta barke a wani gidan man NNPC da ke Unguwar Ogba ne a cikin Garin Legas.
Sai dai gwamnan yace ba za su iya yin fatali da tallafin abincin ba sakamakon kyauta aka basu, kuma a al’adarsu basa mayar da hannu kyau baya, sai ya zamo butul
An kama motocin ne ranar Litinin a kauyen Sabon Gida da ke yankin karamar hukumar Ikara yayin da suke kokarin shiga jihar Kaduna. Manyan motocin sun yi yunkurin
Kwamitin kar ta kwana na yakar cutar Coronavirus a jihar Sokoto ta tabbatar da samun karin mutane takwas da suka kamu da cutar a jihar. Shugaban kwamitin yace.
Bayan kayan abinci da magunguna, Aisha Buhari ta bayar da tallafin kayan sakawar jami'an lafiya da ke aikin yaki da annobar cutar covid-19 a jihat Kano. Ta aika
Masu zafi
Samu kari