Latest
Gwwamnatin Kaduna ta ce gwamnan jihar, Mallam Nasir el-rufai bai bayyana Buhari a matsayin wanda ba shi da karfin tunani da lafiyar iya jagorantar Najeriya ba.
Kwamnaki kadan baya sace wasu daliban jami'ar jiha ta Abia, an samu nasarar kubutar da dalibar da ta ke hannunsu. Gwamnati ta kuma ce za ta dauki matakin akai.
Rundunar 'yan sanda ta yi nasarar cafke wasu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne a jihar Benue. An gano sun hallaka wata mata kafin su koma jihar Osun.
An sako shugaban kungiyar Miyetti Allah da ake zargin an sace a ranar Talatan makon da ya gabata. Ya bayyana cewa, ba 'yan bindiga ne suka sace shi ba, wasu ne.
Sabon zanga-zangar da yan kungiyar nan na yan uwa Musulmai ta Shi'a ta gudanar ya yi sanadiyar rasa ran wani jami'in dan sanda a ranar Juma'a, 7 ga watan Mayu.
Gwamnan jihar Benuwe, Samuel Ortom a ranar Asabar ya yi wa takwaransa na Kaduna raddi, inda ya bayyana shi a matsayin daya daga cikin ainahin makiyan Najeriya.
Shehu Shagari ne ya fara tafiya da mata da matasa a Gwamatinsa a 1978. A gwamnatin Shagari ne irinsu Ebun Oyagbola suka fara rike mukamai a Gwamnatin tarayya.
Wata daliba mai juna biyu cikin matan da yan bindiga suka sace a makarantar fasahar Gandun Daji dake Afaka, Fatima Ibrahim Shamaki, ta bayyana yadda tayi bari.
Wani rahoton NBC News ya nuna cewa rokan da kasar Sin ta harba sararin samaniya a Afrilun 2021 na shirin dawowa duniya yau Asabar, 8 ga Mayu, ko Lahadi 9 ga May
Masu zafi
Samu kari