Latest
'Yan bindiga sun kai farmaki fadar Kindred na Jor Fada, Terhile Atser dake Gboko. Sun lalata kadarorin miliyoyin naira yayin da suka kai harin a cikin ranaku.
Sheikh Gumi ya gana da daliban kwalejin Afaka ta jihar Kaduna a masallacin Sultan Bello dake jihar ta Kaduna. Ya bayyana yadda ya taimaka aka ceto daliban.
Kamfanin Rarraba wutar lantarki a Kaduna Ya katse duka layukan dake rarraba wutar lantarki a faɗin jihar bisa umarnin ƙungiyar ƙwadugo NLC na shiga yajin aiki.
Mutane su ka nuna suna so a nada sababbin Sarakuna a Kano. Gwamna Abdullahi Ganduje ya ce Malamai da sauran jama’an jihar Kano su ka roki a kara masarautu.
Rundunar sojin Najeriya ta yi nasarar yin fata-fata da 'yan ta'addan Boko Haram a wani yankin jihar Borno. Sun hallaka akalla 'yan ta'adda da suka haura 40.
Za a ji cewa Hadiza Bala Usman ta musanya zargin cirewa Dangote kudin shigo da kaya. Shugabar NPA da aka dakatar ta ce ba a fifita kamfanin Dangote a Onne ba.
Matasan Najeriya sun ce babu wanda zai iya gyara Najeriya idan ba tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ba. Sun ce zasu saya masa fom din takara a kowace jam'i
Shugabannin Tijjaniyya sun bayyana Sanusi a matsayin Alheri ga Najeriya bayan nada khalifa a Najeriya. Sun ce Sasnusi mutum ne mai mutunci da ake har yanzu ake
Sarkin Bauchi, Rilwani Sulaiman Adamu, ya dakatar da Wakilin Birnin Bauchi, Yakubu Shehu Abdullahi, a kan rashin da'a ga sarki da kuma shigar alfarmar da yayi.
Masu zafi
Samu kari