Latest
Gwamna Nasir El-Rufai na jihar Kaduna ya sha alwashin sallamar dukkan ma'aikatan jinya da malaman jami'a da suka shiga zanga-zangar kungiyar kwadago a jihar.
Muƙaddashin sufetan yan sanda na ƙasa, Usman Alƙali Baba, ya kaddamar da rundunar yan sanda da laƙabin 'Operation Dawo Da zaman Lafiya dole' a yankin kudu-Gabas
Gwamnan jihar Kaduna Nasir El-Rufai ya sallami dukkan ma'aikatan jinya da ke asibitocin jihar daga mataki na 14 zuwa kasa saboda shiga yajin aiki na kungiyar ƙw
Gwamnonin jam’iyyar APC sun bukaci gwamna Nasir El-Rufai na Kaduna da ya koma kan teburin tattaunawa da kungiyar kwadago ta Najeriya (NLC) don hana yajin aiki.
Kimanin awanni biyu bayan Gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai ya ayyana shugaban Kungiyar Kwadago ta Kasa, NLC, Kwamared Ayuba Wabba da wasu a matsayin wadanda ake n
Rahoto ya bayyana irin asabar da gwamnatin jihar Kaduna ta tafka sakamakon zanga-zangar da NLC ta shiga a makon nan. Zanga-zangar ta taba fannonin kasuwanci.
Wasu yan bindiga da ba'a sansu ba sun yi musayar wuta tsakanin su da jami'an soji a ƙoƙarin su na kai hari ƙauyen Nasko dake Ƙaramar hukumar Magama jihar Neja
Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufa'i, yayi kira ga shugaban ƙungiyar ƙwadugo NLC, Ayuba Waba, ya mika kansa ga ofishin yan sanda da yafi kusa dashi.
Shugaban kungiyar kwadago na kasa, NLC, Ayuba Wabba ya fadawa Gwamnan jihar Kaduna Nasir El-Rufai da ya ce yana nemansa ruwa a jallo ya kama shi idan ya isa sab
Masu zafi
Samu kari