Latest
Gwamnan jihar Kaduna Nasir El-Rufai ya sallami dukkan ma'aikatan jinya da ke asibitocin jihar daga mataki na 14 zuwa kasa saboda shiga yajin aiki na kungiyar ƙw
Gwamnonin jam’iyyar APC sun bukaci gwamna Nasir El-Rufai na Kaduna da ya koma kan teburin tattaunawa da kungiyar kwadago ta Najeriya (NLC) don hana yajin aiki.
Kimanin awanni biyu bayan Gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai ya ayyana shugaban Kungiyar Kwadago ta Kasa, NLC, Kwamared Ayuba Wabba da wasu a matsayin wadanda ake n
Rahoto ya bayyana irin asabar da gwamnatin jihar Kaduna ta tafka sakamakon zanga-zangar da NLC ta shiga a makon nan. Zanga-zangar ta taba fannonin kasuwanci.
Wasu yan bindiga da ba'a sansu ba sun yi musayar wuta tsakanin su da jami'an soji a ƙoƙarin su na kai hari ƙauyen Nasko dake Ƙaramar hukumar Magama jihar Neja
Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufa'i, yayi kira ga shugaban ƙungiyar ƙwadugo NLC, Ayuba Waba, ya mika kansa ga ofishin yan sanda da yafi kusa dashi.
Shugaban kungiyar kwadago na kasa, NLC, Ayuba Wabba ya fadawa Gwamnan jihar Kaduna Nasir El-Rufai da ya ce yana nemansa ruwa a jallo ya kama shi idan ya isa sab
Gwamnatin shugaba Buhari ta karbi makudan kudaden Ibori ya sace ya kai turai. An dawo da kudaden ta hanyar ministan sharia na kasa, kuma babban lauyan Najeriya,
Wasu ‘Yan daba da aka yo haya sun tarwatsa zanga-zangar lumana da kungiyar kwadagon Najeriya (NLC) ke gudanarwa a jihar Kaduna a yau Talata 18 a watan Mayu.
Masu zafi
Samu kari