Latest
Tsohon Minista a mulkin Muhammadu Buhari, Lai Mohammed ya samu aiki da kamfanin kasar waje. ‘Dan siyasar ya rike Ministan labarai na kusan tsawon shekaru takwas
Ƴan bindiga sun buƙaci da a biya su N9m a matsayin kuɗin fansar basaraken da suka sace a Abuja da wasu mutum biyu. Ƴan bindigan sun ce kowane a biya masa N3m.
Zababben Sanata da zai wakilci Zamfara ta yamma a majalisar dattawa, Abdulaziz Yari ya ki jin lallashi, ya ce Ubangiji kadai zai zabi sabon Shugaban Majalisa.
Za a ji sabon shugaban kasa ya na so mutanensa sun rike Majalisa. Bola Tinubu zai sa labule da Gwamnoni da shugabannin APC da kuma zababbun Sanatocin jam’iyyar
Shugaban Nigeria Air ya fadawa ‘Yan Majalisar Tarayya gaskiyar inda aka dauko hayar jirgi. Jirgin da aka gani ba na gwamnati ba ne, haya da aka yi daga waje.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu, ya gana da wasu daga cikin ƴan takarar da ke neman shugabancin majalisar wakilai ta 10 a fadarsa da ke birnin tarayya Abuja.
Nancy Isime, fitacciyar jarumar fina-finan kudancin Najeriya da aka fi sani da Nollywood, ta janyo zazzafar muhawara a shafin sada zumunta na Instagram, bayan.
Ƙingiyar ƴan asalin jihar Ebonyi ta nemi gwamnan jihar na jam'iyyar APC, Francis Ogbonna Nwifiru da ya yi murabus daga muƙaminsa kan gaza taɓuka komai a jihar.
Kasar Saudiyya ta taimaka wa kasar Najeriya da dabino tan 50 don inganta hulda a tsakaninsu, wannan ba shine karo na farko ba da kasar Saudiyya ke ba da kyautar
Masu zafi
Samu kari