Latest
Majiyoyi sun tabbatar da cewa tsohon gwamnan Kano, Malam Ibrahim Shekarau na shirin komawa APC bayan ganawa da Bola Tinubu gabanin zaben shekarar 2027.
Gwamnatin tarayya ta dawo da shari'o'in wadanda ake zargi da ta'addanci daga Neja zuwa Abuja, an gurfanar da mutane 20 a gaban babbar kotun tarayya.
Majiyoyi sun tabbatar da cewa harin yan bindiga ya yi sanadiyyar kashe mutum daya yayin harin yan bindiga kusa da ofishin jakadancin Isra’ila a Istanbul.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana tsantsar mamakinsa kan yadda yan jamhuriyar musulunci ta Iran ke cewa a karo bayan an jefa masu bama-bamai.
Gwamnatin Tarayya ta kori Ba’amurke Alex Barbir daga Najeriya yau, bisa zargin tunzura jama’a da janyo kisan Musulmai biyu bayan jawabin sa a birnin Jos yau.
A labarin nan, za a ji cewa kamfanin da ke aiki a makarantar FGCK ya yi bayanin rawar da gwamnatin Kano ta taka wajen ba shi kwangila makarantar.
Rahotanni sun nuna cewa an kai hare-hare kan tsibirin Kharga na kasar Jamhuriyar Musulunci ta Iran. Tsibirin nan ne Iran ke fitar da mafi yawan man fetur dinta.
Sanata Rabiu Kwankwaso ya yi kira ga sarkin Gombe Abubakar Shehu Abubakar da ya saka baki a rikcin da wani dan jihar Gombe ya jawo a jam'iyyar ADC.
Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya koka kan abin da ya kira muzgunawa Kiristocin da ake yi a tarayyar Najeriya da sauran wasu kasashen duniya.
Masu zafi
Samu kari