Latest
Dakarun rundunar yan sanda sun cafke shugaban hukumar nan da ake ta surutu a kanta bisa zargin cewa an kafa ta ne ba tare da izinin shugaban kasa, Bola Tinubu ba.
Kotun Daukaka Kara ta ajiye hukunci kan karar da ADC da wasu jam'iyyu hudu suka daukaka domin kalubalantar hukuncin da ya umarci INEC ta soke rajistarsu.
Yakubu Dogara ya musanta rahotannin cewa zai fice daga APC saboda tikitin Musulmi da Musulmi, yana mai tabbatar da goyon bayansa ga Bola Tinubu a zaɓen 2027.
Sanata Tommy Tuberville ya bayyana cewa marigayi Lindsey Graham ya kira mai tsara jadawalinsa yana korafin ciwon kirji bayan dawowarsa daga wata tafiya.
Wani matashi mai suna Ahmad Gamji ya bukaci Shugaba Bola Tinubu ya ba Dr. Bala Wunti babban mukami saboda gogewa da ƙwarewarsa a harkar man fetur.
Dan takarar shugaban kasa na NDC, Peter Obi ya ce da yiwuwar ya hakura da neman kujeralamba daya a Najeriya idan bai samu nasara a babban zaben 2027 ba.
Rahotanni sun nuna cewa mutane sama da 10,000 sun mutu fiye da yadda aka saba a Turai sakamakon tsananin zafin rana da ya afku a ƙarshen watan Yuni.
Janar Yakubu Gowon ya ce marigayi Muhammadu Buhari ya mulki Najeriya cikin adalci, ba tare da fifita wani yanki ba, yana bai wa dukkan jihohi kulawa iri ɗaya.
Majalisar wakilai ta janye kudirinta kan batun kafa rundunar yan sandan jihohi bayan shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gabatar da irinsa a zaman ranar Talata.
Masu zafi
Samu kari