Latest
Gwamnatin jihar Borno ta yi martani kan ikirarin cewa an biya 'yan ta'addan Boko Haram kudin fansa kafin kubutar da mutane 360 da aka yi garkuwa da su.
Wani hatsabibin 'dan bindiga mai suna Jammo, ya yi garkuwa da dattawa 50 da ak tura domin tattaunawar sulhu kamar yaddaya bukata a jihar Zamfara.
Gwamnatin tarayya ta yi garambawul a tsarin kudin Imprest, wanda ake ba wasu jami'an gwamnatin kasar nan domin biyan wasu bukatunsu na yau da kullum.
Jam'iyyar APC ta rasa wasu daga cikin mambobinta bayan ta gudanar da zabubbukan fitar da gwani. Tsofaffin shugabannin majalisa na cikin wadanda suka fice.
Tsugunne ba ta kare ba tsakanin shugabannin jam'iyyar NDC a Kano da Sanata Rabiu Musa Kwankwaso. Sun zarge shi da yin kaka-gida kan komai a jam'iyyar.
Tsohon shugaban DSS, Lawal Daura ya ƙalubalanci tsarin da ADC ta bi wajen fitar da ɗan takarar gwamna a Katsina tare da yin barazanar zuwa kotu idan ba a bi doka ba.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar ƴan sandan Oyo ta bayyana hanyar da ƴan bindiga suka bi kafin su yi garkuwa da yayar tsohon ministan wutar lantarki da yaranta.
Shugaba Donald Trump ya fitar da sanarwa kan hare-haren da Iran da Isra'ila ke kai wa juna daga ranar Lahadi zuwa Litinin. Trump yace tattaunawa za ta biyo baya.
Mayakan kungiyar Houthi da ke Yemen sun kaddamar da hare-haren rokoki a Isra'ila da safiyar Litinin tare da sanar da hana jiragen Isra'ila wucewa ta Tekun Maliya.
Masu zafi
Samu kari