Gwamnatin China ta bayyana rahoton leken asiri da ya nuna tana shirin tura sababbin makamai zuwa Iran a matsayin kirkirarren labari, ta shirya tunkarar Amurka.
Gwamnatin China ta bayyana rahoton leken asiri da ya nuna tana shirin tura sababbin makamai zuwa Iran a matsayin kirkirarren labari, ta shirya tunkarar Amurka.
Gwamnatin China ta bayyana rahoton leken asiri da ya nuna tana shirin tura sababbin makamai zuwa Iran a matsayin kirkirarren labari, ta shirya tunkarar Amurka.
Limami kuma mai lura da masallacin Harami,Sheikh Dr Abdur Rahman As-Sudais ya gargadi masu nuna rashin ladabi a kabarin Manzon Allah SAW da ke Madina.
A farkon watan Fabrairu kasar Saudiyya ta sauya dokar shige da fice wacce za ta shafi Najeriya Najeriya, Algeria, Egypt, Ethiopia, Morocco, Sudan daTunisia a Afrika.
Tsohon shugaba, Sam Nujoma ya rasu yana da shekara 95. Ya jagoranci kwatar ’yancin Namibia daga Afrika ta Kudu, kuma an san shi da tsayuwa kan muradun mutanensa
Wani karamin jirgin sama na haya da ya ɗauko mutum tara da matuƙi ɗaya ya ɓace bat a sararin samaniya a jihar Alaska a ƙasar Amurka, jami'ai sun fara bincike.
A tsawon shekaru, tallafin Amurka ga Najeriya ya fi karkata kan muhimman fannoni kamar lafiya, tsaro, da ci gaban tattalin arziki don magance kalubalen gaggawa
Shugaban Amurka ya samu tirjiya kan kokarin mamaye Gaza da fitar da Falasdinawa daga kasarsu ta asali. Kasashen sun ce Trump bai isa ya kori Falasdinu ba.
Masu kula da agogon sun ce hakan ya faru ne sanadiyyar ƙaruwar barazanar amfani da makaman nukiliya da yin amfani da ƙirƙirarriyar basira ta mummunar hanya.
Wnai jirgin sama dauke da mutane ya gamu da hatsari a kasar Amurka. Jirgin wanda yake dauke da mutum shida ya rufto a tsakiyar birni a ranar Juma'a.
'Yan Najeriya da suka zamo bakin haure a Amurka sun ce suna buya a gida domin kaucewa kamun da shugaba Donald Trump ya sa a yi wa bakin haure a kasar.
Labaran duniya
Samu kari