Tsohon Ministan wutar lantarki, Adebayo Adelabu, ya nuna cewa har yanzu ba a tabbatar da sakamakon zaben fitar da gwani na jam'iyyar APC ba a jihar Oyo.
Tsohon Ministan wutar lantarki, Adebayo Adelabu, ya nuna cewa har yanzu ba a tabbatar da sakamakon zaben fitar da gwani na jam'iyyar APC ba a jihar Oyo.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya zagi Benjamin Netanyahu kan kai hare-hare da yake yi kasar Lebabon. Trump ya ce shi ya hana a daure Netanyahu a duniya.
Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu na tsaka mai wuya da wata kotu ta ki yarda ta ɗage zaman sauraron shari'ar da ake tuhumarsa da karɓar na goro.
Wadanda suka tsira daga yaƙin duniya na II da wasu shugabanni a Japan sun nuna damuwa da kalaman da shugaban Amurka, Donald Trump ya yi kan harin Iran.
Iran ta kashe mutum shida, ta kama daruruwa bisa zargin suna yi wa Isra'ila leƙen asiri, lamarin da ya jawo martani daga ƙungiyoyin kare hakƙin bil'adama.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Isra'ial ta fito karara, tana bayyana yadda ta kitsa hallaka jagoran addini na Iran, Ayatollah Khamanei a yakinsu.
Ministan harkokin wajen Iran ya ce ba su da wata masaniya kan cewa Amurka za ta zauna da su. Donald Trump ne ya ce zai zauna da Iran a mako mai zuwa.
Alamu na nuna cewa jamhuriyar Musulunci ta Iran ta shammaci Amurka, ta kwashe duka na'urori da sindarin kera nukiliya tun kafin ta kai mata hari a cibiyoyi 3.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran ta cafke wasu mutane da take zargi suna mika muhimman bayanan kasar da rundunar tsaron Isra'ila a baya-bayan nan.
Shugaban Amurka, Donald Trump na shirin shawo kan Iran ta dawo teburin sulhu da dala biliyan 30 da cire mata takunkumi kan mallakar makamin nukiliya.
Kasar Iran ta yi magana kan ɓarnar da hare-haren Isra'ila suka yi mata inda ta ce yaki da Isra’ila ya jawo mummunar barna a cibiyoyin nukiliya na kasar.
Labaran duniya
Samu kari