Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
An nemi wasu jami'an sojojin Amurka guda biyu an rasa. Sojojin dai sun je kasar Morocco ne domin gudanar da wani atisaye. Tuni aka fara aikin nemansu.
Birtaniya ta gargadi mutanenta da ke Amurka cewa akwai yiwuwar kawo harin ta'addanci musamman a wuraren taruwar mutane ko wurin da baki ke taruwa ko tashohi.
Kuma dai, kamfanin jirgin Emirates ya ce daga yanzu ba zai sake jigilar fasinjoji zuwa Najeriya ba saboda rike masa makudan miliyoyin daloli da Najeriya tayi.
An damke wani mutumi da ya budewa Imran Khan tsohon Firai MInistan kasar Pakistan wuta yayinda ake gudanar da zanga-zangar bukatar gwamnatin jihar tayi zabe.
Wata mata mai suna Amanda Azubuike, wacce yar asalin Najeriya ne amma haifafan Landan, Birtaniya ta zama Janar a rundunar sojojin Amurka bayan shafe shekaru.
Elon Musk, sabon mammalakin dandalin Twitter ya bayyana cewa zai bude shafukan wasu mutane da aka toshe irinsu tsohon shugaban Amurka Donald Trump da wasu mutan
Wata matar aure ta gaji da boye sirrin yadda ta ci amanar mijinta, ta bayyana yadda Direbanta ya mata ciki har sau biyu bayan mijinta ya gaza tsawon shekaru.
An gano cewa, kafar sada zumuntar zamani ta Twitter tana da niyyar kallafawa jama’a harajin $20 amma ga duk masu asusun da aka tantance daga watan Nuwamba.
Kamar yadda aka gano, mutumin 'dan asalin kasar Angola kuma hangamemen bakinsa yana daukan gwangwanin kacokan lemu mai cin 330ml guda daya kacokan a bakinsa.
Sau da yawa mutum baya sananin amfanin ‘yancin shi har sai ya kubuce mishi. Wasu mata masu matukar bukatar jima’I da ke gidan yarin Malindi Kilifi a kasar Kenya
Labaran duniya
Samu kari