Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Gwamnatin Amurka ta cewa ta kai kai hari kasar Syria kan ISIS sun kashe da dama. Shugaba Donald Trump ya ce zai cigaba da kai hari bayan kashe sojojin Amurka.
An tuhumar wani mutum mai suna Stephen Nyangeri Mauti, da laifin kisa saboda halaka matarsa, Faith Nyatichi, saboda ta fada masa bata gamsu da shi ba bayan kwan
Wani dan Najeriya ya wallafa yadda rayuwar sa da zukekiyar baturiyar matar sa ta kasance bayan ya aure ta kamar yadda LIB ta ruwaito. Kamar yadda ya wallafa hot
Mahukunta a kasar Amurka sun kama wasu 'yan Nigeria 11 da ake tuhuma da aikata laifuka daban-daban masu alaka da almundahar kudi da yaudarar mutane musamman dat
Wani magidanci a ƙasar Indiya ya nemi a datse igiyar aurensa da matarsa saboda ba ta son yin wanka a kowace rana, ma'auratan sun shafe shekaru biyu tare da juna
‘Yan sanda sun cafke Mkwatula mai shekaru 38 bisa yi wa tarin mata sata bayan dankara mu su karyar shi sojan Malawi ne kuma auren su ze yi bisa ruwayar LIB. Kak
Jaruma Rahama Sadau, ta sake sakin wasu sabbin zafafan hotunanta tare da jaruman masana'antar shirya fina-finan Indiya wato Bollywood, yayin da suke ɗaukar Fim
A kwanan nan dai mutane sun dage sosai wajen yaɗa wani sakon murya dake isar da sako ga duk mai amfani da mahajar Whatsapp, inda ake gargaɗin wanda bai tura ba
Wata kyayyawar budurwa a ƙasar Tanzaniya, ta fito kan tituna ɗauke da allon rubutu tana neman mijin da zai aureta, a cewarta zata ɗauki nauyin komai na auren ta
Kotu a Isra'ila ta haramtawa Yahudawa ibada a Kudus saboda wasu dalilai na rikici da suka gindayo tsakanin Musulmai da Yahudawa a harabar masallacin na Kudus.
Labaran duniya
Samu kari