Wasu yan bindiga da ake zaton yan fashi da makamai ne sun aace muhimman abubuwa yayin da suka kutsa dakunan kwanan dalibai a Jami'ar OOU da tsakar dare.
Wasu yan bindiga da ake zaton yan fashi da makamai ne sun aace muhimman abubuwa yayin da suka kutsa dakunan kwanan dalibai a Jami'ar OOU da tsakar dare.
Rahotanni sun nuna cewa Iran ta shiga tarihin duniya bayan katse intanet na kwanaki 57 ba tare da tsayawa ba, abin da aka bayyana a matsayin mafi tsawo.
A yayin da aka tabbatar da mutuwar Ebrahim Raisi, shugaban kasar Iran da mukarrabansa a wani hatsarin jirgin sama, mun tattara abubuwan da ya kamata ku sani.
A yayin da duniya ke jimamin mutuwar shugaban Iran, Ebrahim Raisi, a hannu daya kuma, an kwantar da sarkin Saudiya, Salman bin Abdulaziz a asibiti saboda cutar huhu.
An tabbatar da rasuwar shugaban kasar Iran, Ebrahim Raisi da wasu jami'an gwamnatin kasar a wani hatsarin jirgin sama mai saukar ungulu da ya ritsa da su.
Ana ci gaba da bayyana rahotanni kan faduwar jirgin sama mai saukar ungulu na shugaban kasar Iran a ranar Lahadi. Ya zuwa yanzu an ce babu mutuwa ko rauni.
Rundunar sojojin Dimukradiyyar Congo sun sanar da dakile wani mummunan juyin mulki daga ƴan kasar da kuma mayakan kasashen ketare a yau Lahadi 19 ga watan Mayu.
Alhaji Aliko Dangote ya ce matatarsa za ta wadatar da Nahiyar Afirka da mai nan da watan Yuni da zamu shiga yayin da ƴan Najeriya ke fama da wahalar da mai.
Babban Sojan Amurka, Manjo Harrison Mann ya ajiye aikin saboda nuna goyon baya ga Falasdinawa. Sojan ya ce abin kunya ne ga Amurka to rika taimakon isra'ila
Yayin da Yarima Harry ya kawo ziyara Najeriya, uwar gidansa, Meghan Markle ta bayyana Najeriya a matsayin gida da take alfahari da ita a ko da yaushe.
Asusun bada lamuni na duniya (IMF) ya bukaci shugaba Bola Ahmed Tinubu da ya kammala cire tallafin man fetur da lantarki da zarar an gama raba tallafin kudi.
Labaran duniya
Samu kari