Salisu Ibrahim
5651 articles published since 29 Dis 2020
5651 articles published since 29 Dis 2020
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya isa filin jirgin sama na Alamo Ibiam da ke jihar Enugu a hanyarsa ta zuwa jihar Ebonyi. Ana sa ran zai kaddamar da ayyuka.
Mai martaba Sarkin Kano Alhaji Aminu Bayero ya bukaci masu kada kuri’a da su karbi katin zabe na dindindin (PVC) a shirye-shiryen tunkarar zaben 2023 mai zuwa.
Labarin da ke iso mu ya bayyana cewa, jam'iyyar APC a halin yanzu ta dage ranar rufe sayar da fom din takara zuwa ranar 10 ga watan Mayu. Ta yi karin haske akai
Adams Oshiomole ya bayyana aniyarsa ta gaje kujerar Buhari a zaben 2023 mai zuwa idan Allah ya kaimu. Ya bayyana hakan ne a yau dinnan a hukumance a bainar jama
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya umurci hukumomin soji da sauran jami’an tsaro da su yi iyakacin kokarinsu wajen kamo wadanda suka fille kan wasu sojoji...
Abubakar Malami, Babban Lauyan Gwamnatin Tarayya (AGF) kuma Ministan Shari’a, ya yi magana kan wasu motoci masu tsada da aka baiwa wasu mukarrabansa a Kebbi.
An samu tangardar tashin jirgi a filin jirgin sama na Fatakwal, Omagwa lokacin da tayar jirgin Dana Air da ya nufi Legas ta kama wuta yayin da yake kokarin tash
Rahoto da ke iso mu ya nuni da cewa, ana ci gaba da sa ido domin ganin ranar Juma'a, ranar da yankin Yarbawa za su zauna su zabi wanda suke so APC ta ba tikiti.
Malaman jami'a karkashin NAAT sun dauki mataki kan daina biyan albashi da gwamnatin Najeriya ta yi kansu saboda shiga yajin aikin da suka yi kwanakin bayan nan.
Salisu Ibrahim
Samu kari