Muhammad Malumfashi
20389 articles published since 15 Yun 2016
20389 articles published since 15 Yun 2016
‘Yan bindiga sun aukawa kasuwar Gidan Goga a Zamfara, sun shiga budawa jama’a wuta. Wani 'dan kato da gora da yake rike da bindiga ya yi kukan kura, ya kashe su
Mataimakiyar shugaban jam’iyyar Labour Party a Oyo ta rabu da su Peter Obi. ‘Yar siyasar ta canza sheka, tace Atiku Abubakar ne ‘dan takaran da ya fi dacewa
Kwamitin majalisa yana binciken yadda aka zaftare kudi daga cikin kasafin Mai binciken kudi. A karshe, Majalisa ta fadawa Shugaban kasa, mutanensa ne matsalar.
Bayan an ji rikici ya kaure tsakanin Alhassan Ado Doguwa da Murtala Sule Garo, sai ga rahoto Alhassan Doguwa ya fasa-bakin Jagoran Jam’iyya a wajen taro a Kano.
Wani tsohon Kwamishina ya kai karar Ayo Fayose a gaban kuliya. Lauyan yace akwai miliyoyin da yake bin Tsohon gwamnan na jihar Ekiti bashi da ba a biya shi ba
Sarakunan da ke mulki a kasar Idemili sun ce sam ba su goyon bayan wani ‘dan takara. An ji rahotanni na yawo cewa Atiku Abubakar ya samu goyon bayansu a 2023.
Mai magana da yawun bakin Shugaban kasa ya yi magana a kan rade-radin canza shugaban. An ji shugaban kasa bai shirin canza Shugaban Hukumar INEC kafin zabe.
Za ku ji alkawuran da Rabiu Kwankwaso ya yi wa Yan Najeriya a takardar manufofinsa. An fara ne daga hadin kai da kawo zaman lafiya zuwa bin doka da tsarin mulki
Za ku ji cewa Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya bada sanarwar tallafin N300m na karatu ga marayun da suka rasa iyayensu a yakin Boko Haram.
Muhammad Malumfashi
Samu kari