Muhammad Malumfashi
20389 articles published since 15 Yun 2016
20389 articles published since 15 Yun 2016
Dabbobin makiyaya sun auka gonakin jama’a yayin da ake shirin yin girbi. Amma Miyetti-Allah tace gonakin suna kan hanya ne don haka dabbobi suka yi masu barna
Akalla ‘Yan Najeriya 8 da ke zaune a Amurka su ka samu nasara a zaben ‘Yan Majalisa da aka yi. A Georgia bakeke biyar suka yi nasara a jam'iyyar Democrat mai-ci
Kwamitin kamfe ya yi magana a kan zargin Bola Tinubu da harkar kwayoyi a Amurka. Festus Keyamo yace danganta ‘dan takaran da miyagun kwayoyi sharrin siyasa ne.
A karon farko tun da ya je Landan domin ganin Likita, an samu labari Mai girma Muhammadu Buhari ya yi hira da manema labarai, an ji ya yi maganar zaben 2023.
Za a ji Halliru Dauda Jika, Lawal Yahaya Gumau da Muhammad Adamu Bulkachuwa sun sauya-sheka. Jam’iyya NNPP da ma PDP sun amfana da sakamakon zaben APC a Bauchi.
Dazu da yamman nan ne Alhaji Atiku Abaubakar yace magoya bayan APC ne suka aukawa tawagarsa. APC ta karyata Atiku, tace babu wanda ya kai wa ‘dan takaran hari.
A jiya ne aka ji Gwamna Udom Emmanuel yace bai bar takarar Atiku/Okowa a Jam’iyyar PDP ba. Shugaban kwamitin neman takaran shugaban kasar ya yi wannan jawabi ba
Lauyan Incorporated Trustees of Kingdom Human Rights Foundation International ya roki kotu ta hana Bola Tinubu shiga zaben 2023, an fara sauraron karar a Abuja.
Ministan harkokin cikin gidan Najeriya, Rauf Ogbeni Aregbesola zai hadu da Gwamnoni. Ministan ya dade yana kuka kan yadda ake tsare dubban mutane a kurkuku.
Muhammad Malumfashi
Samu kari