Muhammad Malumfashi
20201 articles published since 15 Yun 2016
20201 articles published since 15 Yun 2016
An ji Mai girma Gwamna Nyesom Wike yana maganar yadda zaben 2023 zai kasance. Nyesom Wike yace mutanensa na Ribas ba za suyi ‘SAK’ a Zaben Shugaban kasa ba
'Dan takaran shugaban kasa na jam'iyyar APC mai mulki watau Bola Tinubu ya yi bayani a game da dauko Kashim Shettima ya zama ‘dan takaran mataimakin shugaban.
Za a ji abin da ya kashe ‘Dan Majalisar Legas wajen taron siyasa da aka shiryawa Bola Tinubu a Filato. Bayanai sun fito a kan mutuwar ‘Dan majalisar a gangami.
PDP za ta karbe Legas da akalla jihohi 25 a zaben Gwamna da na Shugaban kasa. Iyorchia Ayu wanda shi ne Shugaban jam’iyyar PDP a Najeriya ya bayyana wannan.
Suleiman Othman Hunkuyi wanda shi ne ‘Dan takarar Gwamnan jihar Kaduna a karkashin jam’iyyar NNPP yana nadamar taimakawa jam’iyyar APC a zaben 2015 a Najeriya.
Jam’iyyar Labour Party ta rasa wasu dinbin mabiyanta a garin Olamaboro a jihar Kogi, wani jagoran jam’iyyar yace Labour Party ba za ta je ko ina a zaben 2023 ba
An shigar da karar Bola Tinubu a kotu, ana zargin yana amfani da shekaru da takardun bogi. Enahoro-Ebah yana tuhumar Tinubu, amma ba a fara sauraron shari’ar ba
A 2023 ne gwamnati za ta daina biyan tallafin fetur. Mai girma Ministar tayi wannan bayani a wajen taron NESG, wannan mataki zai jawo litar mai ya zarce N400.
Neman takarar Bola Tinubu ta jawo jirage sama da 30 suka sauka a filin jirgin Yakubu Gowon a Jos. An ga GwamnoniShugabannin majalisa, da tsofaffin Ministoci.
Muhammad Malumfashi
Samu kari