Muhammad Malumfashi
20201 articles published since 15 Yun 2016
20201 articles published since 15 Yun 2016
Alkali yace ba Sanata Emmanuel Bwacha ne ‘dan takarar Gwamnan Taraba a jam’iyyar APC ba. Kotu ta rusa zaben APC na tsaida 'dan takaran Gwamna a zabe mai zuwa.
Za a fahimci cewa Gwamna Nasir El-Rufai da wasu Gwamnoni a Najeriya sun yi kira ga gwamnati tayi watsi da tsarin tallafin man fetur a wajen taron NESG a Abuja.
‘Dan takaran Shugaban kasa a karkashin jam’iyyar hamayya ta NNPP, Sanata Rabiu Kwankwaso ya tona yadda Gwamnoni ke wawurar dukiyar mutanen Najeriya a saukake.
A karshen makon nan muka samu rahoto Hukumar NRC mai kula da harkokin jirgin kasa a Najeriya yace babu maganar dawowa aiki a ranar 24 ga watan Nuwamba 2022.
An samu labarin yadda jam’iyyun siyasa za su tanadi kudin yakin neman zabe. Sanin kowa ne a zaben Najeriya, shiga takarar shugaban kasa yana bukatar kudin gaske
'Yan ASUU za su ki koyar da dalibai karatu a duka jami’o’in gwamnati. Malaman Jami’a sun tsaida matakan da za a dauka bayan biyansu rabin albashi a watan Oktoba
Shugaban PDP na Oyo ya yi karin haske a kan sabanin Atikku da wasu Gwamnoni. Dayo Ogungbenro ya shaidawa ‘yan jarida cewa suna tare da Gwamna Nyesom Wike.
Cristiano Ronaldo ya yi wata hira ta musamman wanda ake ganin ta fusata Manchester United da kocin kungiyar a halin yanzu, ya soki yadda ake gudanar da abubuwa.
Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana cewa ya rike mukamai iri-iri a siyasa. A tarihinsa ya taba zama ‘Dan majalisa, Gwamnan Kano, Ministan tsaro, da kuma Sanata.
Muhammad Malumfashi
Samu kari