Muhammad Malumfashi
20096 articles published since 15 Yun 2016
20096 articles published since 15 Yun 2016
A yayin da ta je majalisa, Ministar kudi ta bayyana gaskiyar abin da ya sa aka yi cushen N1.7tr a kasafin 2023, an ji karin da aka gani bai nufin an saba doka.
A yayin da ake kokawa a kan wahalar man fetur, an samu labari cewa 'yan kasuwa sun nuna cewa kudin da ake kashewa wajen sauke fetur ya haura N185 da aka tsaida.
Shugaban INEC ya koka a kan yadda ‘yan siyasa suke sayen kuri’un zabe, yace duk gyare-gyaren da ake yi wa dokar zabe, ‘yan siyasa na fito da miyagun dabaru.
Naja’atu Mohammed, ta bukaci a hukunta Hajiya Aisha Muhammadu Buhari, Kwamishinar ta PSC tace ya kamata a hukunta matar shugaban kasa saboda daukar doka a hannu
‘Ya ‘yan Jam’iyya sun ce a canza ‘Dan takaran Gwamnan Kaduna. ‘Yan jam’iyyar hamayyar sun yi zanga-zanga saboda ba su goyon bayan Sanata Suleiman Othman Hunkuyi
Wasu na cewa idan Bola Tinubu ya zama shugaban kasa, babban birnin tarayyan zai koma Legas. APC PCC tace ba za a dauke Birnin Tarayya daga Abuja zuwa Legas ba
A 2023, ba za ayi yunwa ba domin akwai isasshen kayan abincin da mutane za su ci. Ministan gona yace babu mamaki abinci ya kara tsada, amma da wahala a rasa.
Sadiq Ango Abdullahi ya fada hannun 'yan bindiga a watan Maris yayin da aka shirya zaben tsaida gwani na neman takarar majalisa a Mayu, sai ga shi ya samu tuta.
Ana tsoron cewa jami'an tsaro sun je gida sun dauke Yusuf Imam, wanda daya ne daga cikin masu taimakawa NNPP da dukiyarsu. Ogan boye ya nemi Sanata a NNPP.
Muhammad Malumfashi
Samu kari