Muhammad Malumfashi
20016 articles published since 15 Yun 2016
20016 articles published since 15 Yun 2016
Za a fahimci zaben shugaban kasa da za ayi a 2023 zai iya zuwa da abubuwan mamaki. An fahimci idan kananan jam’iyyu suka dace, za su bata ruwa ba don su sha ba.
Za a ji ‘Dan takaran shugaban kasa ya bata lokaci wajen kawo takardun shiga kotu. Ganin dan takarar ya bata lokaci, lauyansa da na jam’iyya za su biya N20000.
Babachir David Lawal yace ba a maganar APC a wadanda za su iya cin zabe. Festus Keyamo yace abin ban dariya ne a fadin haka duba da karfin da suka yi a siyasa.
Kakakin Atiku Abubakar yana ganin za a iya hana Bola Tinubu shiga takarar Shugaban Kasa. Mai magana da yawun bakin PDP yace dalili shi ne zargin harkar kwaya.
Laftanan Janar Tukur Yusuf Buratai mai ritaya yana goyon bayan Bola Tinubu ya gaji mulki daga hannun Muhammadu Buhari saboda ayyukan da APC ta dauko su kammala.
Kotu ta samu Jam’iyyar ADC da rashin shirya zaben tsaida gwani na kwarai. A dalilin haka ADC ba ta da ‘dan takarar Gwamna da ‘Dan Majalisa a Ogun a zaben badi.
Alamu sun ce Kungiyar gwamnonin kasa ta NGF za tayi shari’a da gwamnatin tarayya a kan bashin Paris Club. Gwamnatin Tarayya ta dabo ruwan dafa kanta da Jihohi.
Da ya zauna da shugabannin kungiyar S7-4-BATS-2023 a Kaduna, Gwamnan Zamfara yace idan Bola Tinubu ya zama shugaban kasa, akwai damar mulki ya rika zagayawa.
Ana so a wargaza gaba daya kwamitin neman takarar Peter Obi bayan ganin cewa 'da takara da kujerun Shugabannin jam'iyya na kasa duk su na hannun 'Yan Kudu.
Muhammad Malumfashi
Samu kari