Muhammad Malumfashi
20004 articles published since 15 Yun 2016
20004 articles published since 15 Yun 2016
A jiya aka ji Karamin Ministan harkokin man fetur na kasa, Timipre Sylva ya ce NPC yana tafka asara ne a wajen saida man fetur saboda ana biyan tallafin fetur.
An yi alkawarin ceto wadanda aka dauke a tashar jirgin kasa a Edo. Kwatsam sai ga shi ‘yan bindigan su na neman a biya kudin fansar N20m a kan duk mutum daya.
Bello Kirfi ya yi magana kan tunbuke shi daga kan kujerar Wazirin Bauchi. Tun da aka tube masa sarauta, Dattijon ya yi alkawarin Gwamnan Bauchi ba zai zarce ba
Wasu ‘Yan APC sun je sakatariya, su na zanga-Zanga a kan cin alawus na N1.3bn da shugabanni suka yi. ‘Yan jam'iyyar sun ce ce an handame kudin ‘Delegates’.
A zabe mai zuwa, kuri’u fiye da miliyan 5 APC mai mulki take nema daga wajen masu sana’o’in hannu. Sanusi Garba Rikiji ya nuna APC za ta shawo kan mutanen Arewa
Kungiyar Ma’aikata ta fitar da ‘Dan takararta tsakanin masu neman mulki. Idan zabe ya zo, Ayuba Wabba ya ce duk za su hadu ne su zabi Peter Obi a zaben bana.
Saboda yadda Gwamnatin Muhammadu Buhari take lafto bashi Sanatan Kudancin Adamawan ya ce an kusa a fara shirin sauke shugaban Najeriya daga kujerar da yake kai.
An biya miliyoyin kudi domin a iya taron kamfe, Gwamnatin Ribas ta ki ba Atiku Abubakar dama. Gwamnatin Nyesom Wike ta yarda masu neman takara su yi kamfensu.
Kowa ya san shi da aikin addini, amma yanzu ya zama 'dan siyasa a a jam'iyyar APC. Rabaren Hyacinth Alia ya bayyana dalilin shi na neman zama Gwamnan Benuwai.
Muhammad Malumfashi
Samu kari