Muhammad Malumfashi
19871 articles published since 15 Yun 2016
19871 articles published since 15 Yun 2016
Buba Galadima, jigo a jam’iyyar adawar nan ta New Nigeria People’s Party ya ce Gwamnatin Buhari ta tsige baffansa Hassan Albadawi daga mukaminsa kan canza kudi.
Yaron Tsohon Gwamnan Adamawa, ya fadi abin da Bola Tinubu yayi wa Mahaifinsa shekaru 10 da suka wuce. Abdulaziz Nyako ya ce dole zai goyi bayan takarar APC.
A jiya aka ji maganar akwai wadanda suka boye kudi gaskiya, Buba Galadima ya yarda da gwamnati. Akwai Gwamnan da ya boye fiye da Naira Biliyan 22 a gidansa
Za a ji tarihin yadda ‘Dan takaran APC a babban zaben 2023, Bola Tinubu ya samu sarautar Jagaban. An yi nadin sarautar ne a ranar 26 ga watan Fubrairu 2006.
Batun canjin takardun kudi ya jawo Gwamnatin tarayya za tayi shari’a da Gwamnatin jihar Neja. Wani Gwamnan Arewa ya bi sahu, ya yi karar Gwamnati a kotun koli
Ana yawan yin hasashen cewa Jam'iyyar LP ce za ta lashe zabe mai zuwa. ‘Dan takaran NNPP, Rabiu Kwankwaso ya ce wajibi ayi hattara da irin wadannan hasashe.
Za a ji labarin yadda Shugaban Jam’iyya APC da ‘Dan takaran kujerar Gwamna suka gamu da hadari a mota, amma Ubangiji ya nuna masu aya, domin duk sun kubuta.
Abin da Godwin Emefiele ya fada wajen taron majalisar magabata a yau ya bayyana. Gwamnan babban bankin ya ce a yanzu fa babu takardun da za a buga sabon kudi.
Shugaban North-South Progressive Alliance ya ce Sabi’u Yusuf ne yake duk abubuwan da ake ganin domin a karya Bola Tinubu a 2023, hakan yana neman kai shi kotu.
Muhammad Malumfashi
Samu kari