Muhammad Malumfashi
19851 articles published since 15 Yun 2016
19851 articles published since 15 Yun 2016
Wani jigo a PDP ya fitar da hasashen zaben 2023, ya hango wanda zai zama sabon Shugaban Kasa. Dele Momodu ya ce Atiku Abubakar yana kan hanyar samun nasara.
Rabiu Kwankwaso da mutanensa sun bar filin tashi da saukar jirgin sama na Nnamdi Arzikwe da ke babban birnin tarayya a Abuja, sun sake shiga Neja domin kamfe.
Jose Manuel Barroso ya zabi Muhammad Ali Pate daga Najeriya ya canji Seth Berkley a Gavi. Farfesa Pate likitan cututtuka masu yaduwa ne wanda ya kware a aikinsa
Fani-Kayode ya nuna bai ji dadin halin da ya shiga da Jami’an DSS suka tsare shi ba, ya ce idan har zai sake fadawa hannunsu ba zai rika magana a Twitter ba.
Za a ji Kungiyar Fulbe United for Peace and Development za ta goyi bayan jam’iyyyar APC a zaben shugaban kasa da za ayi, sun fadawa mutanensu a zabi Bola Tinubu
Sanata Adolphus Wabara ya ce gwamnatin PDP za ta fito da Mazi Nnamdi Kanu. Wabara ya fadawa mutanen Umuahia shugaban IPOB zai samu ‘yanci idan aka zabi PDP
Gwamnan Kaduna ya zargi mutanen da ke zagayen shugaba Muhammadu Buhari da hana zabe, ya ce ‘Yan fadar Shugaban kasa su na shirin kafa gwamnatin rikon kwarya.
Gwamnatin Kogi ta yi wa Abdulrasheed Bawa raddi, ta ce EFCC tana da mugun nufi a kan Mai Girma Gwamna. Kingsley Fanwo ya zargi hukumar EFCC da biyewa ‘Yan adawa
Femi Fani-Kayode ya zargi Atiku Abubakar da shirya kifar da gwamnati. Hukuma na neman jigon APC bayan cewa ana shirin juyin-mulki, ya cire Atiku daga zargi.
Muhammad Malumfashi
Samu kari