Muhammad Malumfashi
19846 articles published since 15 Yun 2016
19846 articles published since 15 Yun 2016
Gwamnatin Jihar Kaduna ta sake maka Gwamnatin Tarayya da Babban Bankin Najeriya (CBN) a kotu kan wa’adin canjin kudi, saboda abin da suka kira bijire wa kotu.
Malam Muhammadu Sanusi II yana kan hanyarsa ta zuwa Jigawa ne ya tsaya a Kano. Dinbin mutane sun yi farin ciki da ganin Sarkin da aka tunbuke a shekarar 2002
Gwamnan babban bankin Najeriya, Godwin Emefiele ya ce sun lura ‘yan siyasa su na sayen sababbi. Ana zargin Gwamnonin jihohi 10 ne suke sayen kudin, suna boyewa.
Femi Gbajabiamila wanda shi ne Shugaban majalisa ya ce sauya kudi tsari ne mai kaifi biyu. Rt. Hon. Gbajabiamila yana ganin Bola Tinubu ake yaka da sunan tsarin
Za a ji matsayar duka 'yan takaran shugaban kasa a zaben 2023 bayan Bankin CBN da goyon bayan gwamnatin tarayya ya fito da sababbin N200, N500 da kuma N1000.
Mustapha Audu wanda shi ne Kakakin kwamitin yakin neman zaben APC a Arewa maso tsakiya, ya soki tsare-tsaren Gwamnatin Muhammadu Buhari na tattalin arziki.
A madadin Sarakunan Imo, Dr. Emmanuel Chukwuagina Okeke CFR ya bada sarauta ga Muhammadu Buhari a wajen taya APC da Bola Tinubu kamfe a yankin Kudancin Najeriya
Za a ji labari cewa canza kudi ya jawo Sarkin Iwo ya zama daidai da Maroki. Abdurosheed Akanbi ya ce ba zai iya bugun kirji ya ce yana da N20, 000 a yanzu ba.
Sabon Sarkin Kontagora Muhammadu Bararu Mu’azu II wanda ya karbi sandar girma jikan Umaru Nagwamatse ne, wanda Kakansa, Mu’azu ya yi shekaru kusan 13 a sarauta.
Muhammad Malumfashi
Samu kari