Muhammad Malumfashi
19982 articles published since 15 Yun 2016
19982 articles published since 15 Yun 2016
Rabiu Musa Kwankwaso ya koka game da abin da ya faru a Tudun Biri a Kaduna, ‘Dan siyasan yake cewa ba yau sojoji su ka soma hallaka mutanen da ba su yi laifi ba.
Peter Obi ya dauki lokaci mai tsawo yana ta sukar gwamnatin APC. Kashim Shettima ya fitar da jawabi cewa Peter Obi mayaudari ne, har yanzu yake haushin rasa zabe.
Farfesa Isa Ali Pantami da sauran mutane sun yi Allah wadai da kashe ‘Yan Mauludi a Kaduna. Pantami ya ce wajibi ne a gudanar da bincike na musamman a kan kisan.
A yau Talata ne mu ka samu rahoto cewa Gwamnatin Tarayya ta yi alkawarin biyan diyyar masu taron Mauludin da harin bom daga jirgin soja ya kashe a Jihar Kaduna.
Wani mutumin Kaduna ya ce a danginsa kaɗai sun rasa wajen mutum 34 da aka sa bam. Shaidu sun bayyana abin da suka gani bayan wani jirgin sama ya jefa bam a maulidi
Sanata Jimoh Ibrahim ‘dan APC ne, amma ya Muhammadu Buhari bai kammala wani aikin $1bn ba. Masoyan tsohon shugaban kasa sun yi kaca-kaca da Sanatan na jihar Ondo.
NLC ta ce sai an duba yanayin rayuwar yau wajen yanke mafi karancin albashi. Joe Ajaero ya ce tun da Ibrahim Badamasi Babangida ya fito da tsarin SAP ake wahala.
Shugaban kasar Guinea Bissau ya rufe Majalisa ganin Sojoji sun nemi ‘hambarar’ da gwamnatinsa. Mai girma Umaro Sissoco Embalo ya ce sojoji sun shirya kifar da shi.
Gwamnan Benuwai ya fara yin kus-kus da jagororin PDP domin ya fice daga jam’iyyar APC domin babu jituwa tsakanin masoyansa da ‘ya ‘yan jam’iyyar APC.
Muhammad Malumfashi
Samu kari