Muhammad Malumfashi
20008 articles published since 15 Yun 2016
20008 articles published since 15 Yun 2016
EFCC tana binciken wasu manya, akwai yiwuwar nan gaba kadan a koma kotu. Zargin karkatar da kudi da rashin gaskiya da ke kan wadannan manya ya kai N853.8bn.
Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana cewa dan takarar Gwamnan Kano na jam’iyyar APC a Zaɓen 2023, Nasiru Yusuf Gawuna ya fadi zabe.
Za a ji labarin yadda APC ta ga samu da rashi, aka bar Abba a matsayin Gwamnan Jihar Kano bayan kotun koli ta tabbatar da nasarar Abba Kabir Yusuf da NNPP mai mulki.
A karon farko, Rabiu Musa Kwankwaso ya yi magana bayan kotun koli ta tabbatar da nasarar Abba Kabir Yusuf a jihar Kano. Jagoran Kwankwasiyya ya ce an dauki darasi.
APC ta sha kashi a kotun koli a shari'ar gwamnan jihar Kano. Za a ji cewa abubuwa 2 da alkalai suka duba wajen ba Abba Gida Gida nasara a zaben Gwamnan Kano
Muna kawo maku abin da yake faruwa a kotun koli a zaman hukuncin shari’ar tsige Gwamna Abba Kabir Yusuf yau a kotun koli da Abdullahi Sule na jihar Nasarawa.
Arewa Consultative Forum (ACF) ta yi Allah-wadai da binciken da EFCC ta je tana yi a Dangote. Bello Sani Galadanci ya ce hakan ba zai jawo komai ba sai illa.
An yi gwamnonin da suka dare mulki saboda hukuncin kotu, rasuwa ko tsige masu mulki. Rahoton nan ya tattaro wadanda suka samu mulki a sakamakon hukuncin kotun koli
Wasu 'yan adawa sun fara amsa kiran Atiku Abubakar na hada-kai domin a karbe mulki. Watakila ayi taron dangi da nufin ganin bayan Bola Tinubu a zaben 2027.
Muhammad Malumfashi
Samu kari